HauwaMaigari's Reading List
10 stories
Boyayyar soyayya by afreey101
afreey101
  • WpView
    Reads 267,675
  • WpVote
    Votes 16,672
  • WpPart
    Parts 42
hausa language story meaning SECRET LOVE "love at first sight" this story is about a low class girl who fall in love with a wealthy handsome youth service copper. labarin SIDDIQA da ADYAN. coming soon inshaAllah 20votes and I will continue updating.........
SIRRINA NE (2013) by Benaxir
Benaxir
  • WpView
    Reads 30,756
  • WpVote
    Votes 1,409
  • WpPart
    Parts 21
A story full of sacrifice and secrets
SANADIN KI by bkynigeria
bkynigeria
  • WpView
    Reads 62,518
  • WpVote
    Votes 1,433
  • WpPart
    Parts 8
Labarine mai dauke da nishadi, da kuma abubuwan tausayi, al'ajabi da kuma soyayyar gaskiya. Labarin Yaya Ahmad da Suhailat labarine dake tunatarwa akan illar zurfin ciki. Ahmad da Suhailat sun tashine a gida daya kuma one family, yayinda Soyayya ta shiga tsakaninsu a bisa zurfin ciki. Saidai kuma hakan ya haifarwa suhailat da illa matuka, domin Kadijat aminiyar suhailat ta kamuda son Ahmad matuka. Inada tabbacin labarin zai kayatar da masu karatu. Kuma zai rike maikaratu daga farko har karshe. Domin jin yarda zata kasance, sai kuma ku sance tareda marubucin.. Yahuza Sa'idu Kakihum.
Budurwa ko Bazawara.(Hausa Novel) by ummy2996
ummy2996
  • WpView
    Reads 34,737
  • WpVote
    Votes 2,179
  • WpPart
    Parts 10
Labarin Aliyu wanda shi mahaifin shi mai azababben kudi ya rasu. Suna zaune da mahaifiyar sa da kanwar sa Hanifa a cikin wani makeken gida. Amma sede wajen auren sa mamar sa take kawo mai matsala.
Married For Revenge (A Hausa Love Story) by Ghost_writers_
Ghost_writers_
  • WpView
    Reads 53,156
  • WpVote
    Votes 4,074
  • WpPart
    Parts 16
Maryam finally gets her revenge on her husband who played her before but then his mysterious cousin that likes him moves in with them. Will they make it or will they get a divorce? ✌
Forever His (A Hausa Story) by deejurrh_
deejurrh_
  • WpView
    Reads 107,048
  • WpVote
    Votes 10,296
  • WpPart
    Parts 27
Meet Maryam Tahir, a girl of 18 years of age, sophisticated, beautiful and every man's dream girl. Born with a silver spoon Maryam has everything in life except for one thing...love. What will happen when she meets an arrogant man who is heartless. Read on to find out more...
The Bond  (Hausa story) by _ilovetoread-
_ilovetoread-
  • WpView
    Reads 242,667
  • WpVote
    Votes 9,364
  • WpPart
    Parts 15
{UNDER EDITING} Join the roller coaster ride of the bonded lives of Amir and Aisha (Iman) Amir. A carefree guy with a hidden past And Iman. A girl who wasn't prepared for the sudden turns in her life... The Bond. ......... I held his arm "Please stay" I blinked back the tears "for me" He closed his eyes for a second before pulling me in for a hug He took a deep breath "I'm, sorry, for everything, I-...you don't deserve this, I know you don't, I didn't plan all of this to happen, please forgive me...I love you Aisha" ......... #1 in Amir out of 213 stories #1 in Iman out of 176 stories #22 in Hausa out of 990 stories #33 in Paris out of 1,000+ stories #44 in Nigeria out of 1,000+ stories #69 in Islam out of 1,000+ stories #108 in Muslim out of 1,000+ stories #126 in Happiness out of 1,000 stories #382 in Wattpad out of 1,000+ stories 🤍
Meenal  by Amyrabiey
Amyrabiey
  • WpView
    Reads 7,485
  • WpVote
    Votes 325
  • WpPart
    Parts 8
MEENAL✨ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Meenal yarinya ce mai matukar Kyan gaske, wadda ta taso Cikin gata, samun yarinya mai gatan meenal sae an duba. Ta kasance Tana da shekaru 18. Iyayenta yan asalin Egypt neh, as a result of that she was born and raised in Egypt for over 9 years before su dawo Nigeria domin wani aiki da Abi dinta zae yi a Nigeria, Kano state. Soyayya wani lamari neh mai matukar rikirkitarwa, labarin soyayya ta ya fara neh a sararin samaniya, na hadu da irin namijin da na dade Ina mafarkin samun kamar sa, Zuciyata ta dade Tana tunano rayuwa dashi, kunnena ya jima yana jiran saurarar muryar irin namiji da nake muradi. Nayi matukar mamakin yanda akai na hadu da wannan saurayi a lokacin da ban yi zato bah, Ahmad! Abinda na Sani kenan game dashi wato sunansa, Amma bayan wannan bansan komae Akan sa bah, Ko zan Kara ganin sa ? I don't know! COMING SOON
ABINDA KAKE SO by ayeshay_bee
ayeshay_bee
  • WpView
    Reads 85,956
  • WpVote
    Votes 7,178
  • WpPart
    Parts 72
Cike da takaici ya ke kallon ta yayin da idon shi su ka kada su kayi jajawur. Da kyar ya ke iya magana saboda zafin da kirjin ke masa "Asmau? Meyesa za ki mana haka bayan kin San muna son junanmu?kin cuce ni Ku kin cuci kanki. Ina kike so in saka raina. Ba ki min adalci ba ba kuma kiwa kanki ba" ita kam kuka ta ke wiwi da kyar ta ke iya magana "Kayi hakuri Ya Mukhtar ba zan iya ba"... Kallon tara saura kauta ya ke binta dashi kafin yace " kinji kunya Suhaila, kinyi asarar rayuwa in dai wannan rayuwan ta marasa tarbiyya kika zabawa kanki" ba tare da ta kalle shi ba ta tabe baki tace "Da kake maganan tarbiyya ai da sai kaje ka tuhumi Mahaifiyarka domin ko komai kaga ina yi tarbiyya..." Bai bari ta karasa ya kifa mata mari. A zabure ta dago idanuwanta tana shirin ramawa sai dai ido hudun da suka yi yasa ta yi kwafa ta wuce daki hade da jan tsaki. Zaune ta ke kan kujera a zahiri tana kallon yaran da ke gaban ta suna homework sai dai gabadaya hankalin ta bai kansu. A haka mahaifin yaran ya fito daga daki ya iske su "Ah ah Fadila ya kika kyale su su kadai suna Homework in ai da kin jawo su kunyi tare koh" kerere ta kalle shi sannan ta tashi a fusace ta yi daki ba tare da ta tsaya sauraren Abinda ya ke fada mata ba. Direct kan Gado ta nufa tana fidda wani hawaye mai zafi. Shin wannan wani irin rayuwa ce? Ta rasa wani irin zama ta ke a gidan Najib. Ita dai kam ta gaji dole ta nemi mafita. Kanta a sunkuye har ta gama sauraron mahaifinta. Kaman ance ta dago su kayi ido hudu da Faisal yana shigowa falon nan take idea ya fado mata da sauri tace "Yauwa Ya Faisal kazo a daidai" bai gane mai ta ke nufi ba har yazo ya zauna kaman yanda aka umurce shi. Cikin dakewa ta ce "Yauwa Abbah daman Ya Faisal ne kadai mu ka daidai ta dashi yace zai zo ya same ka kuyi magana yau" siririn murmushi Faisal ya saki gane idan zancen ta ya nufa. Lallai yarinyar nan dole ya koya mata hankali "Hakane Abbah daman munyi da ita yau zan same ka" murmushi mahaifin nata ya saki cike da farin ciki...
MATAR SADIQ by Pherty-xarah
Pherty-xarah
  • WpView
    Reads 281,809
  • WpVote
    Votes 10,930
  • WpPart
    Parts 37
Complete story of a young girl Ummy.