FatimaIsah274's Reading List
43 stories
ASEELA COMPLETE by AmeeraAdam60
AmeeraAdam60
  • WpView
    Reads 22,464
  • WpVote
    Votes 1,704
  • WpPart
    Parts 52
Ƙwarangwal ɗin suna tafe wani irin ruwa mai yauƙi na fita daga gaɓɓan jikinsu tamkar waɗanda aka kunna fanfo ajikinsu, daga kowanne ɓangaren hallita akwai shugabansu wanda shi ne yake kan gaba su kuma suna biye dashi abaya, hannu kowanne shugaba ɗauke yake da wani farin ƙyale da jikinsa yake da ɗishi-dishin jini, ahankali ta fara ɗaga ƙafarta tana ƙoƙarin ja da baya da niyyar guduwa sai dai nauyin jikinta shi ya hana ta gudu har suka ƙaraso inda take, mararta ce ta ɗan karta mata bayanta ya riƙe sannu ahankali ta tsugunna ta duƙa agurin wani irin azababben ciwo na cinta, jeruwa suka yi sahu-sahu sannan suka fara zagaye ta suna faɗin wasu kalmomi da sam bata fahimtar mai suke faɗa, " YAMDUMISA! YAMDUMISA!! YAMDUMISA BISRATIK KUZAR!!!, KIMBASA MIN! KIMBASA MIN!! KIMBASA MIN MAR FAZKINBAT!!! " ( BARKA! BARKA!! BARKA DAI SHUGABA!!!, DAWOWARKU NASARA CE! DAWOWARKU NASARA CE!! DAWOWARKU NASARA CE TARE DA FANSA!!! ) haka suka dinga zagayeta suna maimaita kalmomin bakinsu shugaban ɓangarori biyun masu ɗauke da farin ƙyallen nan suna zazzaga mata wannan kyalen akanta, ciwon da take ji ƙara tsananta yake banda ihu ba abinda takeyi sai kiran sunan KABEER take tana maimaitawa, idan abun ya kuma tsananta ta kuma kiran Kabeer ko Habeebee amma ko gezau basu fasa wannan surutan nasu ba kuma basu fasa zagayeta ba suna yarfa mata wannan farin ƙyallen ba, wani lokacin ma wannan ruwan mai yauƙi na ɗiga ajikinta, ita bata ma san suna yi ba saboda azabar ciwo fatanta kabeer ya kawo mata ɗauki. Ta ɗan ɗauki lokaci ahaka kamar minti talatin ahaka sai ji sukayi kukan jariri alokacin ta galabaita sosai amma ahaka take yunƙurin ɗaukar abinda ta haifa dan neman tsira daga garesu, sai dai kafin tayi wani yunƙuri tuni shugaban ƙwarangwal ɗin nan ya kai hannu yayin da shima shugaban mai mummunar hallitar shima ya kai hannunsa, atare suka suka ɗago jaririyar kowanne ya riƙe hannunta ɗaya yana faɗin, " KAGARSIN BIDA, KAGARSIN BIDA LANBISMA GIRUS " ( KA
 AFRA  by Smiling_Bay
Smiling_Bay
  • WpView
    Reads 84,686
  • WpVote
    Votes 8,080
  • WpPart
    Parts 57
Murmushi tayi mishi wanda ya tafi da imanin sa yayin da ta juya kallonta ga duɓɓin mutanen wajen. Dogayen yatsunta biyu wanda suka sha jan lalle ta buga akan speakern dan ta ga ko yana aiki. Illai kuwa sai ta ji ƙaran bugun da tayi. Murmushi ta ƙara sakar wa mutanen da duk ita suke kallo, da mamaki a idanuwansu, kafin ta buɗe baki tafara magana kamar haka. " Assalamu alaikum " sai ta ɗan dakata kaɗan don su amsa mata, ba laifi wasu sun amsa mata wasu kuma sunyi ƙum da bakin su. " dama na zo ne don na nuna farinciki na game da taya abokin mu, kaninmu da yayen mu Salim murna " tace yayin da take kallon angon wanda tun tahowarta stage yake warwara ido kamar baƙin munafuki, gashi yanda zufa yake ta keto masa, zaka zata ba ac a wajen. Kau da idanunshi yayi kafin su hadu da nata. " amma kuma abin da ya sosa min rai game da wannan abin shine ni nafi chanchanta da a kira in zo in bada tarihin wanan bawan Allah. " ta ƙara dan dakatawa yayin da ta runsunar da kanta kamar mai wani tunani, sai kuma ta k'ara daga kanta ta kalle mutanen da duk suke yi mata kallon mahaukaciya wadda batasan abin da take ba. Budar bakin ta ne sai tace. " duk da dai an kira abokin ango yayi nasa bayanin barin in ɗan baku tak'aitaccen nawa ". " amarya Salima " tace tana kallon amaryar da tace kwalliya a cikin doguwar riga kalar ja itama, sai dai na amaryar bai kai na wannan budurwar kyau da tsaruwa ba, dan inbaka san wacce amaryar ba sai kazata itace. Salima wacce tun da yarinyar tafara magana ta ke ta faman bankamata harara, taja wani ɗan tsaki game da sake sakarmata wani hararan. Afra , yarinyar da ta ke kan stage in ta murmusa kafin tace ." ina taya ki murnar auran munafukin namiji, azzalume wanda bai san darajar mutane ba, ina kuma ƙara tayaki murnar samun daƙiƙin na namiji wanda ban da wata shakka ƙarshen sa bazai yi kyau ba, kuma ki kasa kunan ki kiji mijinko mayaudari ne, me bin mata ne kuma zan iya rantse miki fasiƙi ne " Read and find out
The Marshall's Daughter by neera_naseer
neera_naseer
  • WpView
    Reads 39,590
  • WpVote
    Votes 2,686
  • WpPart
    Parts 50
NOT EDITED This is book two of the romance series Yar Gidan Modibbo being the book one this is book two. this book has a very huge agegap between the main guy and the main girl so if you are not comfortable please do not read. Most of the media you will find in this story does not belong to me credit goes to their respective owners thank you and negative comments will not be tolerated. ********* Khadija Umar Abdullahi Abdulkarim Abdallah is her full name daughter of Umar Abdullahi Abdulkarim Abdallah (Jay). She is popularly known as Sabiha the only daughter of Jay and Nafisa. She is the definition of innocence, she is so innocent as she was sheltered all her life by her father and over protective brothers. Life has always been good to her she lives her family and will do anything for their happiness. __________ He is the most eligible bachelor in the world the definition of perfection. He is drop dead gorgeous and with a body to die for. He was born with a silver spoon in his mouth. He has every he will ever want yet at the age of thirty six he still remains single. Being the eldest child comes with lots of responsibilities and it doesn't help with his dad complaining about him being single, sometimes he feels like his dad hates him why? because what happens to him doesn't happen to his younger twin brother. oh I forgot he got married and had a three year old tragedy came knocking his wife and his daughter died in a plane crash. *************************** One is hard as a rock the other soft as a rose, one hot as a volcano the other fragile like an egg. Would things work out for them. Follow me to find out His reason for being single at thirty six and we'll let's see what this cruel life has in store for Sabiha.
DAN GIDAN MODIBBO  by neera_naseer
neera_naseer
  • WpView
    Reads 39,234
  • WpVote
    Votes 2,548
  • WpPart
    Parts 58
NOT EDITED Love at its highest, trust at its fullest and possessiveness like non other. This is a story about love, trust, patience, tolerance and honesty between lovers who were once strangers. Two big families, well off and prestigious families come together and become one because of the bond of marriage. Who knew that the ninety something year old head of the Modibbo family wato Modibbo da kanshi would be worried about the future of his favorite and first grandson. To the extent that he would go through the troubles of finding a wife for him. Aliyu Sulaiman Modibbo the eldest grandson of the modibbo family was once married but fate took its course and also destiny wanted a love story which unfortunately did not choose to have his late wife and children in it. Aliyu was named after modibbo'a late father hence the whole family calls him Alhaji. Iyayen suna kiran modibbo da baba but abinda keda mamaki jikokinsa sukan kirashi da KAWU. On the other side is our final year student of architecture Aisha Ibrahim Dan-Baba, daughter to Alhaji Musa Ibrahim Dan-Baba the current speaker House of Representatives. The third son of Alhaji Ibrahim Dan-Baba. A good friend to modibbo. Being her fathers favorite brought a lot of hatred to her from her step siblings who are the second wives children. When Aisha opened her eyes and found herself in a marriage with a man she barely knew. Who happens to come from a big family she thought to herself am doomed. But then she thought the little experience from her family who are all smiled in your face but stab you in the back as soon as you turn around would help. Unknown to her that although the family she entered is much more larger and bigger than hers they are nothing like her family. Will the quite, lovely and scary looking but deadly handsome Alhaji fall for the chocolate kind loving and caring young Aisha? Follow me to find out. ALL THE MEDIA FROM THIS BOOK DOES NOT BELONG TO ME CREDIT GOES TO THEIR RESPECTIVE OWNERS.
YAR GIDAN MODIBBO by neera_naseer
neera_naseer
  • WpView
    Reads 359,658
  • WpVote
    Votes 19,374
  • WpPart
    Parts 90
STARTED FEBRUARY 27TH 2020 FINISHED NOVEMBER 27TH 2020 EDITING IN PROGRESS #2 solider as of 27th November 2020 #7 Islam as of 27th November 2020 #2 Hausa as of 7th February 20201 This story follows the life's of two different people with different personalities,morals and values. It's all about love trust and honesty. Nafisa is a Fulani girl who comes from a very large family with many uncles aunts and lots of cousins. She finds herself in a marriage with a man she hardly knows. Only met him a couple of times in her life which was during her cousin's wedding whom is also her BFF. Although she didn't love he she didn't hate him either she didn't see the question coming her great uncle sits her down to as her if she accepts the marriage with a second thought she agrees. Which brings us back to Umar (jay) he is what every girl love the ladies man what many men want to be. He broke the great record of the Nigerian army by being the first Field Marshall in the history of Nigerian army. At the age of thirty two he still remains a bachelor single and hasn't been in a relationship before his belief is that when it's time he will find the one for him meant to be his. Some say he is arrogant,too full of him self. Follow me to find out of he really is like that. Please all the media you will find in this book does not belong to me credit goes to their respective owners. This is a hausa stroy written in hausa language but some parts are in English please do give this a try.
SOORAJ !!! (completed) by fatymasardauna
fatymasardauna
  • WpView
    Reads 907,787
  • WpVote
    Votes 71,719
  • WpPart
    Parts 59
Zanen ƙaddaransa yana cikin zuciyarta, kamar yanda zanen nata ƙaddan ke cikin tasa zuciyar. Idan zuciyoyi suka haɗe waje guda akan samu wata irin zazzafan ƙauna. Ako da yaushe jinsa yake kamar wani baƙon halitta, RAUNI DAMUWA sune abun da sukayi tasiri wajen cika rayuwarsa, yasani kowani bawa da irin tasa ƙaddaran Amma shitasa Ƙaddaran takasance me girma ne agareshi.... *** hearttouching and destiny!!!
NAUFAL (THE CHARMING) (COMPLETED✅) by missxoxo00
missxoxo00
  • WpView
    Reads 50,270
  • WpVote
    Votes 2,251
  • WpPart
    Parts 19
Labarin sanyayyar tacacciyar soyayyar ruhi biyu.. Wanda akai wa auren dole da juna, Amman basu san da hakan ba. Shin ya zaman nasu zai kaya idan suka gano? NAUFAL da AYOUSH. Growing in Love is a beautiful love story. A heartfelt and emotional adventure of two young lovers AYUSH AND NAUfAL willing to take a chance. The two discover they may be better suited for each other.
ƘADDARAR RAYUWA by zeeyybawa
zeeyybawa
  • WpView
    Reads 58,459
  • WpVote
    Votes 7,931
  • WpPart
    Parts 107
Ita kaddarace abace wacce bata tsallake kan kowani bawaba, rayuwarta tazo cikeda Qaddara kala-kala, rayuwace mai cikeda qunci, baqin ciki da jarabawa iri-iri." Kuka takeyi kamar ranta zai fita, tana fadin mama nikuma Qaddarar rayuwata kennan, na kwammaci mutuwata da irin wannan rayuwar, rayuwata batada amfani."
The New Emir by nimcyluv
nimcyluv
  • WpView
    Reads 9,713
  • WpVote
    Votes 392
  • WpPart
    Parts 13
selfishness 😍😥
LAMRAT  by nimcyluv
nimcyluv
  • WpView
    Reads 37,184
  • WpVote
    Votes 1,673
  • WpPart
    Parts 30
story of young girl and luv crises