husnarhdalhat's Reading List
112 stories
yar tiktok  by muneeraahh
muneeraahh
  • WpView
    Reads 1,140
  • WpVote
    Votes 113
  • WpPart
    Parts 18
Labari ne Akan tiktok Yarinya ce data shagala da rayuwar karya Akan social media, musamman ma Akan tiktok, zata iya komai Dan samun likes da followers a tiktok wanda daga karshe Hakan ya jefa ta a kogin Dana sanin da nadamar da ba zatayi Mata amfani ba
DUHU....(sark'akiya) by meenaslimzy
meenaslimzy
  • WpView
    Reads 1,583
  • WpVote
    Votes 51
  • WpPart
    Parts 12
labarin soyayyar yarinya dake rayuwa a duniyar aljanu wadda hakan ya kaita ga auren aljan....
MIJIN BAABATA by ayshajb
ayshajb
  • WpView
    Reads 71,017
  • WpVote
    Votes 644
  • WpPart
    Parts 28
illar Auren mace 'Yar Boko, shakuwa wacce ta rikiɗe ta juya zuwa soyayya me Karfi tsakanin Uba da Ƴar sa, Yallaɓai Usman da Ameerah
AMNOOR 💋 by ayshajb
ayshajb
  • WpView
    Reads 23,160
  • WpVote
    Votes 180
  • WpPart
    Parts 17
Amnoor Labarin soyayyar Noor da Alh. Aminu labarin me cike da sarƙaƙiya tare da rikici da surƙullen kishiya Nuriyya da Ƙanwarta Fiddoh sun yi tarayya kan Son abu ɗaya ba tare da sun sani ba, Fiddoh ce ta fara ganinsa wadda farat ɗaya ta ji ya zauna a zuciyarta sai aka yi rashin da ce ashe mijin Yayarta ce bata sani ba....
BAKAR WASIKA by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 25,337
  • WpVote
    Votes 1,094
  • WpPart
    Parts 11
BAƘAR WASIƘA... Mai farin rubutu Ban ce tafiyar mai sauki ba ce. Ban muku alkawarin zallar soyayya ba. Ban ce babu farincikin ba. Kunci, bakinciki da damuwa, sune abubuwan da suka taru suka tare farincikin AMINATU, kalubalen rayuwa bayan wata rayuwar, tabbas akwai kuka akwai damuwa da bakinciki. Labarin Talba, Rafi'a, Laila, Madina, Ramlee, Faruk, Amal da kuma Aminatu. Labarin BAKAR WASIKA, labari ne da zai tabo wani bangare na rayuwar mace, kuma wani bangare na rayuwar al'ummarta da iyayenta... Ina fatar zaku karbe shi kamar sauran, duk na san ba lallai ne yai muku dadi ba domin ba soyayya ce zalla ba, kalubalen rayuwa ne da fadi tashin yar gudun hijira! A ina zata kwana? Wa zai bata masauki? Taya za a fahimce ta har a nade mata damuwarta? Wa zata kaiwa kukanta iyeyenta ko al'ummarta? Ta ina mafarkinta ke tabbatuwa? Ashe bayan wuya akwai wata wuyar, bayan dadi ma akwai wata wuyar, bayan wuya kuma akwai dadi. Tabbas akwai ciwo a rayuwar da baka san karshenta ba, akwai tsoro a mafarkin da ka gagara farkawa! Ta ina lamarin ya fara? Ina tsakiyarsa da karshe? Yaushe damuwar zata wuce? yaushe bakincikin zai gushe? Sai yaushe hawayen zasu tsaya? Zuwa yaushe ne kuncin zai yanke? Ashe a cikin rayuwa akwai wata rayuwa? A cikin rayuwar ma akwai mutuwa? BAKAR WASIKA... JUANURY 2022
DAUƊAR GORA...!! by BilynAbdull
BilynAbdull
  • WpView
    Reads 9,185
  • WpVote
    Votes 339
  • WpPart
    Parts 6
Labari mai cike da bahaguwar cakwakiya, ɗimuwa, ruɗani tare da bam mamaki. tsantsar mulki da ƙarfin ikon masu mulki. tsaftatacciyar soyayya mai cike da nagarta da dattako.
Rubutacciyar Ƙaddara by ayshajb
ayshajb
  • WpView
    Reads 136,769
  • WpVote
    Votes 772
  • WpPart
    Parts 24
Rashin kula da bamu samu daga iyayenmu ba , shi ya taka muhimmiyar rawa gurin gurbata Rayuwar mu. musammanma ni dana taso a hannun Matar Uba, da'ace na samu kula a gurin Ubana wlh da ban d'auki dala ba gammu ba, Banshiga rayuwar kawayena dan na gurb'ata su ba!, hasali ma su suka bibiye ni ganin yanda nake fantamawa yasasu Kwad'ayin Rayuwar da nake ,duk da iyayensu , sun raba Amintar dake tsakanin mu Nayi kokarin barinsu sai dai Shakuwa tun na yarinta ya kasa bari muyi nesa da Juna, duk da na guje musu bisa i'rin gurbatacciyarr rayuwar da nake amma Haka sukayi fatali da shawarata. bakai kake zabarwa kanka Kaddara ba, Haka zalika bakai kake zanawa kanka, Rayuwar da zakayi ba, Kaddara i'ta ke zab'arka rayuwa kuwa i'ta ke juyaka yanda taso, Amma Allah na dubi da Halinka ne. tabbas rayuwar mu Rubutacciyar Kaddara ce , abin dubawane Dan Allah ku d'auki darasin cikin labarin akwai fad'akarwa sosai a cikinsa...
Her Seven Deadly Brothers (Part 1 and 2) by Davina_K_Cruz
Davina_K_Cruz
  • WpView
    Reads 3,235,312
  • WpVote
    Votes 93,013
  • WpPart
    Parts 115
Previously called Older Brothers Part 1 Completed (Alternate version) part 2 Completed "T-trust me?" "Always." It was the promise that they were never going to break. They were seven like sins. Devious, Sly, deceptive and sharp-witted. They ruled the world of evil with no hint of mercy inside their cold hearts. A simple, timid and an unsophisticated girl who liked being on sidelines. Her little world was built on the base of lies. Until one dreadful night came, and her small world came crumbling down on the ground. Her heart was broken into pieces by pieces as she was forcefully taken into a new world that she wasn't familiar with. Will she survive or lose this battle of melting their cold hearts?
MARRIED TO AN INFERNO  by aishatu_xx
aishatu_xx
  • WpView
    Reads 219,793
  • WpVote
    Votes 27,158
  • WpPart
    Parts 93
Copyright© 2021. All rights reserved. Like a thundering of storm echoing around the whole earth, catapulting the sleeping stars, flinging the slothful moon, slinging away the beaming sun, she drop in a tiny bit of flame wherever she dropped her foot on. Her presence must be known and felt, by nook or by crook. Her audacious, dareful arrogance is enough to attract everyone's mental focus. She is never to be disrespected and take no crap from anyone. In her eyes, everyone is equal, be it rich or poor, old or young. But she loves being rich. Striving with a lot of strenuous effort to save a dying clothing brand in the Capital of Chad, D'jamena but no luck. Angered beyond words, she gets to meet the person behind her destruction, or the easiest person to condemn. A Nigerian business tycoon wanting to build his business where she has hers, Sa'eed Ibn Umar Garbai El-Kanemi. The infuriating wealthy man have the audacity to offer some cash for her to give up her own company. Worst of all, the government officials are behind his decision like the leeches they've always been. But she made a decision that changed her life, for good or worse? No one knows! With a bruised ego, Suhayr Imraan Khalid vowed to make his life a living nightmare. Having both headstrong bulls, the journey is never going to be smooth. That is how they got married to each other, both flames not ready to die down making a deep pit of an inferno. How shocking she proposed the marriage to him. It is the best ride, it is filled to the brim with wickedness, mischief, danger, revenge, dark desire and a lot more we need to unsheathe... Cover made by: Ferdeausee
KOMAI NUFIN ALLAH NE by fateemah0
fateemah0
  • WpView
    Reads 28,763
  • WpVote
    Votes 1,705
  • WpPart
    Parts 63
labarin da ya samu rubutowa daga DEEJAH UMMU FU'AD AND AFNAN, labari ne mai taba zuciya tare da sassanyar soyayya, karku bari a baku labari ku karanta kuyi vote ku comments