cweery's Reading List
133 stories
RAYUWA TA THE NOVEL by SYESERM
SYESERM
  • WpView
    Reads 2,484
  • WpVote
    Votes 61
  • WpPart
    Parts 79
LABARIN 'YAN UWA GUDA UKU DA KOWANNE MAHAIFINSA KEDA DUKIYA, SUKAN SAMI DUK ABINDA SUKESO NAJIN DADIN RAYUWA SAIDAI KASH SUN HADU KAN SOYAYYAR WATA YARINYA GUDA DAYA SHIN YAYA ABIN ZAI KAYA?
RAYUWA DA GIƁI by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 139,758
  • WpVote
    Votes 8,774
  • WpPart
    Parts 41
Rashi ba shi kaɗai yake samar da giɓi a rayuwa ba. Wani yana doron ƙasa amma dalilai kan sa wanzuwarsa ta kasa amfanar da makusantansa. Me zai faru da rayuwar ƴaƴan da su ka zaɓi zama da giɓi a gurbin da mai cike shi yake da rai da lafiya? RAYUWA DA GIƁI...
💞💞💞LAILAH💞💞💞(COMPLETE)  by AishaMaaruf1
AishaMaaruf1
  • WpView
    Reads 9,886
  • WpVote
    Votes 821
  • WpPart
    Parts 38
Wallahi ko zaka mutu bazan taba auren kaba yaya Abba na tsaneka na tsani duk mai sonka, "ni sa'ad nakeso kuma shi zan aura" ta karasa fada tana fashewa da wani irin matsanancin kuka mai taba zuciya. Daddy daya shigo parlorn ya Daka mata tsawa "wlh ko bayan raina kika ki auren Abba ban yafe miki ba lailah "sai ya shige cikin gida........ Tor fa masu karatu ga lailah ga Abba ga kuma masoyinta kuma malaminta sa'ad wakuke ganin zata aura... Keep following and I will keep you guys updated 💝💝💝.
🌸RAYUWAR MU A YAU🌸 by faizamurai
faizamurai
  • WpView
    Reads 2,402
  • WpVote
    Votes 71
  • WpPart
    Parts 40
Bai furta mata komai ba kawai ya ɗago wuyan ta da wani irin ƙarfi ya kafa mata a baki bata Musa ba kuwa ta haɗiye ta duk wadda ya juye mata a baki saboda tana da ɗan yawa har tana ɗan zuba a gefen bakin ta. Wadda ta zuba a gefen bakin na ta ya fara lashe wa kamar wani maye kafin a hankali ya zare rigar jikin ta ya fara tuttula mata madarar. A hankali yake bin jikin na ta da ya tsiyaya madarar yana lashewa tare da wadda ke ƙoƙarin sauka a jikin ta kamar wani tsohon maye.Nadiya kuwa an samu abun da ake so sai ƙara gantsarewa take yi tana sakin ƙananan nishi bai daina ba sai da ya suɗe ta tass sannan ya koma kan lips ɗin ta suma Nadiya kuwa take ta fara mayar masa dan haka kawai ta samu kanta da kasa mayar masa kamar yadda suka saba tun kafin Auren su da kuma kasa aiwatar da komai kamar yadda ta sanar wa da ƙawayen su da shawarar da suka bata da ɗaura ta akan mugun saiti.Wani irin zut zut take ji a jikin ta wanda lokaci ɗaya wata irin buƙata ta taso mata maganin da ya saka mata a madarar ya fara ta siri.Jin sabon salon da ya ɗauka hakan ya sa ta kasa haƙuri ta fara sakin wani irin Shegen kuka mai tayar da tarzoma.Ai ko kamar ta ƙara ma Tanim ƙaimi.Jin jikin ta ya fara saki hakan ya sa babu Addu,a babu komai ya afka mata kamar wani Akuya haka yake mu,amalantar ta Nadiya kuwa ta kasa kuka duk da azabar dake ratsa ta sai dai maganin yana son ya rinjaye ta Dan ma tana da karfin Jini ne. A wannan dare ne Tanim ya cika burin sa ya kore ƙishin sa akan Nadiya,ƙishin da ya daɗe yana Dannewa ƙishin da ya lulluɓe da sunan soyayya,ya tsinci kanshi cikin farin ciki domin kusan zaucewa yayi zagayen da yayi akan ta kuwa ya kusan bakwai kasancewar ya sha maganin da yafi ƙarfin jinin sa shima.Dukkanin su sun jigata sai dai hakan bai hana komai ba saboda
Jasrah|✔️ by dripped_finesse17
dripped_finesse17
  • WpView
    Reads 406,994
  • WpVote
    Votes 31,195
  • WpPart
    Parts 43
"ALHAMDULILLAH. IT'S OFFICIAL. JASRAH IS NOW HASSAN'S WIFE". She felt her heart threatening to breakthrough it's ribcage. Cheers were all over the house. Anty Amina and Asiya were nowhere in sight. A lone tear escaped her eyes but she did well to clear it before she gets caught. The whole house was filled with chatter and joy from different angles. Jasrah grew up with her step mom and step sister in Kaduna. She was subjected to different types of injustice. She lost her mom while giving birth to her and after Graduating from High school, her dad passed away due to heart failure. Life hasn't been easy for her. She got married to Hassan. Let's see how far they go More to come, ur comments and votes matter 😭🙏
Mrs Ahmed Shehu by Latifahefua
Latifahefua
  • WpView
    Reads 185,498
  • WpVote
    Votes 10,575
  • WpPart
    Parts 52
The Final Book in The Dantata Series. Ahmed Shehu's heart is beaten and bruised, thanks to the woman he loved and was certain he'd spend the rest of his life with. Now his focus are on his three kids who are to stay comfortable and unaffected despite the chaos their mother has left behind. Suraiya Boukar Shehu has a lot of love to give and a background story she doesn't tell often. She's in Abuja for one reason; to take care of Ahmed Shehu's kids. Nothing else. The rule is simple. Ahmed and Suraiya won't stay as strangers but they won't be best friends. After all, they do have to work together to provide the very best for the kids. However, some rules are meant to be broken and in the most beautiful ways. When walls slowly come down and a cordial friendship blooms into something more, it isn't long before Suraiya and Ahmed are forced to make a decision; to come up with a solution to keep them together or to go their separate ways, forever... [P.S: Some love stories are majorly fluffy from start to finish. This is one of them.]
JAWAHIR by readhafsatou_
readhafsatou_
  • WpView
    Reads 596,579
  • WpVote
    Votes 47,970
  • WpPart
    Parts 62
JAWAHIR is the only daughter to a single mother hajiya saratu who forced her into an arranged marraige to the son of her childhood best friend hajiya Aisha who turned out to be the most arrogant guy she has ever come across Muhammad. Will the marriage work out? Will Muhammad be a good husband? Will she be able to adjust with him? Will she turn out to be what he expected her to be? Will she able to tolerate him? Will he ever change?.......... Follow me and add this book to your library to get the answer to all your questions. Get ready,brace yourselves and tighten your seatbelts because this is gonna be a hell bumpy ride😉😉 With love __Hafsatou❤
A SHORT STORY COLLECTION by dream_catcher_4422
dream_catcher_4422
  • WpView
    Reads 214,176
  • WpVote
    Votes 12,800
  • WpPart
    Parts 30
Greetings to everyone for approaching here! This book contains some short stories which could be read as stand alone general fiction too ; I've borrowed the leading couple from an Indian daily soap but all the situations and incidents are my creation, if it resembles to some then it's unintentional..so feel free to take risk of reading further. Please note, you may criticise the characters or their actions but no personal attack is allowed. You are requested not to do plagiarized any scene or story. Have a happy reading :-)
ABOKIN RAYUWA  by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 56,876
  • WpVote
    Votes 1,414
  • WpPart
    Parts 76
A iyakar sani, kasuwanci ake wa siye da siyarwa. To ita wannan kaddara ta yi safararta tun daga Nijeriya har kasar Sudan, a can ta cike gurbin wata rayuwar da aka rasa ne, a wata masarautar mai ban tsoro, da ba a daga ido a kalli Sarki da mukarrabansa... Sai dai zaren be yi tsayi ba yanke, alkalamin da ya zana mata tafiya can, ya sake rubuta mata dawowa mahaifarta, ya cika mata wani sabon shafi mai cike da tsarkakiya har ta kasa zaba tsakanin rayuwarta da addinai guda biyu, wato Musulunci da kuma Christianity. Sunanta "Emily" Sunan yarta "Fadima" Sunan ɗanta "London" Shim hakan be baku mamaki ba? Ta rasa gata, ta samu gata, sai kuma ta sake rasawa kamin ta samu dawwamammen yancin daga ABOKIN RAYUWA "You belong to me!" Said VITO (The Mafia Man). "We are meant to be!" Said HAMZA ALI (Her Ex-husband). "I will search the world to find you, EMILY. You must live close to me, in our kingdom!" Said TURHAN MOHAMED ABDO (The Prince of Sudan). "You're mine, I am your soulmate!" Said ALIYU MUDALLAB (Her Boss). "The past can't touch you anymore. You're with me now and I won't let fear near you again." Said by Dr A-B (Her Doctor) Who among them is the best match? Who truly deserves her? Find out in **ABOKIN RAYUWA**. It's a hate story built on love, a sad story, and a heartbreaking tale.
Entwined by Destiny by Em-square
Em-square
  • WpView
    Reads 273,123
  • WpVote
    Votes 31,710
  • WpPart
    Parts 56
As humans, we all make plans but Allah is the best of planners.Four cousins thought they had their lives all sorted out.They all had plans for the future but what they didn't anticipate is what destiny had in store for them.... Fateema:She was a sweet, jovial and highly intelligent young lady until the nightmare that changed her life & turned her into a complete shadow of her former self.She became quiet, anti-social, dull & boring. She never laughs & smiles only occasionally. Her plans; Never be tied in bondage of marriage to any color-changing chameleon in form of a man! Mahmud; He's Fateema's identical twin brother. A born introvert, he's quiet and reserved by nature.He's cynical, mysterious and cocky.His friends refer to him as a tortoise with a large impenetrable shell into which he retreats and resurfaces only when he deems fit.In short, he's an enigma, nobody understands him.Well,maybe with the exception of just one person..... Walida:She's the true lady of the house. She's so sweet, loving & friendly. An excellent cook, she's a fashionista and a selfie-queen.All in all, she's the right picture of perfection, except for one hitch--she's a sickler! Her dream; To stop being sick! Iman:Ah! The "light" of the entire house. She's hyperactive, social, talkative, boisterous, stubborn, witty, carefree, naughty, clever. ...and so it goes on.In short, Iman is the light that illuminates the dullness in the lives of her cousins. With her witty remarks & naughty pranks, life never gets boring. Her plan? ; To marry her knight in shining armor , the Crown Prince of Katagum, Ayman Modibbo Tukur. ★★★★★★★★★★★★★★★★★★★★ Hers is a story of betrayal of trust, deception and shame such that she gave up on life. And then hope came from the least unlikely source but with great obstacles... Theirs is a story in which marital strings are bonded together & no earthly sword, no cultural belief, no mortal being can pull apart.The ties are