XeeIbrahim's Reading List
150 cerita
BUDURWAR SIRRI oleh shuraih99
shuraih99
  • WpView
    Membaca 6,909
  • WpVote
    Vote 247
  • WpPart
    Bab 5
Labari mai cike da ban al'ajabi, rudani, mamaki da almara Labarin soyayya da aljana, DANDANO Ni da na kwanta cikin dakina kwatsam sai farkawa nai na tsinci kaina a tsakiyar kungurmin jeji Babu gida gaba babu gida baya Tsananin rudewar danayi ya sanya na zaci ko mafarki nake hakan yasa na dankarawa hannuna cizo Radadi gamida zugin da suka ziyarci hannuna lokaci guda su suka tabbatarmin ba mafarki nake ba Na mike a rude ina karewa jejin kallo Tabbas wannan ba irin jejin garina bane na fadi a zuciyata Domin kuwa irin wannan jeji shi nake gani a talabijin ................
ASHWAAN (Love Saga)✔️ oleh neeshejay
neeshejay
  • WpView
    Membaca 44,506
  • WpVote
    Vote 2,291
  • WpPart
    Bab 31
Labarine akan wata yarinya da brother dinta da uncle dinsu ya karbe musu gadon da mahaifin su ya bar musu sae kuma daga baya beat frnd din Abban nasu daya gano komae ya Kae Kara kotu aka karbar musu hakkin su sae daga baya suka koma gidan shi da zama At last za'a. hada auren safa da safwaan yaron best friend din Abban nasu kuma basa son juna sae daga baya The name ASHWAAN ya samo asaline da aka dauki first nae din AYSHA wato safa sae a dakko karshen na SAFWAAN shine zae bada ASHWAAN just read for more
KIBIYAR KADDARA (Arrow Of Destiny)✔️ oleh neeshejay
neeshejay
  • WpView
    Membaca 10,872
  • WpVote
    Vote 561
  • WpPart
    Bab 17
A story of a young lady who face life challenges with alot of maltreatment, inmorallity and leter become happy
AMATULLAH Pat 2 oleh real_shaxeeee
real_shaxeeee
  • WpView
    Membaca 1,570
  • WpVote
    Vote 50
  • WpPart
    Bab 7
IYA RUWA FIDDA KAI(THE LOVE SAGA) COMPLETED oleh SiyamaIbrahim
SiyamaIbrahim
  • WpView
    Membaca 93,002
  • WpVote
    Vote 5,996
  • WpPart
    Bab 55
Ta kasance kyakyawar yarinya mai ilimi da kwazo wanda ilimin ta zai kasance mata abin alfahari a gare ta bata da isashiyar lokacin kan ta kuma bata da lokacin sauraron maza komai ilimin namiji da arziƙin shi bai kai mata matsayin wanda zata saurara ba Ya kasance kyakyawan namiji mai ji da kai da izza haɗe da ƙarfin zuciya bai da lokacin ko wace mace a rayuwar shi illah yarinya ɗaya da ya kasance yana burin mallaka a rayuwar sa amma ita kuma yarinyar bata san yana yi ba. Ya tsani halin ta na izza da jijin kai haka ita ma ta tsane shi shi da halin shi dan ba su da kyakyawar fahimta tsakanin su The two will keep on clashing on each other countlessly Don't miss out the exciting,explosive,romantic,hot love story, tragic,pains,cheat,wild thoughts,brainstorming and lot more Keep up with siyama ibraheem on this amazing love epics of IYA RUWA FIDDA KAI(the love saga) make sure you don't miss any part of the book Is yet to come your way very soon!!!! Vote and drop ur comments
NE'EEMA COMPLETE oleh ZulayheartRano89
ZulayheartRano89
  • WpView
    Membaca 123,856
  • WpVote
    Vote 7,211
  • WpPart
    Bab 40
labarin soyayya mai birgewa
ZAN SOKA A HAKA oleh queenbk2020
queenbk2020
  • WpView
    Membaca 452,880
  • WpVote
    Vote 25,164
  • WpPart
    Bab 95
#5 tausayi June 2020. #3 tausayi 20 June 2020. #1 munafurci #8 hausa novel. #2 tear drop june 2021.
RAYUWAR BADIYYA ✅  oleh Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Membaca 278,774
  • WpVote
    Vote 21,592
  • WpPart
    Bab 61
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?
NI DA YAYA AL'AMEEN oleh rahinamustapha
rahinamustapha
  • WpView
    Membaca 27,250
  • WpVote
    Vote 519
  • WpPart
    Bab 8
labarin soyayyar yayah da k'anwa
MAKAUNIYAR RAYUWA oleh mmnuswanszaria
mmnuswanszaria
  • WpView
    Membaca 13,088
  • WpVote
    Vote 608
  • WpPart
    Bab 55
MAKAUNIYAR RAYUWA- KASHI NA UKU- BABI ASHIRIN### Fatan alkhairi gareku masoyana a duk inda kuke,alherin Allah ya kai gareku, ubangijin Allah ya biyawa kowa buƙatansa na alkhairi ya shirya mana zuri'a shirin addini musulci ameen####