sameehasusman's Reading List
13 stories
RAI DA KADDARA by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 77,086
  • WpVote
    Votes 7,814
  • WpPart
    Parts 59
Daada, Ku saka mata Munawwara, ku kira ta da Madina. Watakila albarkacin sunayen biyu rayuwar da bata da zabi a kanta ta zo mata da sauki ko yaya ne. Zan so kaina a karo na biyu, ku fada mata mahaifiyarta ta sota a watanni taran zamanta a cikinta, ko ba zata yarda ba Daada ki fada mata ta yafe mun, ki bata hakuri na yanda zata kare sauran kwanakin ta a duniya tana biyan zunuban mahaifanta. Kuma ku fada mata sunan baban ta Kabiru, yanayin haihuwar ta ba zai canza cewa ita din jinin shi bace ko da bata da gadon shi. Ke ma ki yafe mun, kiyi mun addu'a ko da rayuwa ba zata sake hada fuskokin mu ba. Yelwa.
WATA BAKWAI 7 by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 384,224
  • WpVote
    Votes 28,716
  • WpPart
    Parts 56
Kaman yanda kaddara ta hada aurensu bayan ta rabata da wanda take so. Haka yake tunanin kaddara zata sa dole ya cika alkawarin daya dauka bayan cikar WATA BAKWAI. #Love triangle #HausaNovel
IDAN KIN GYARU by Sadiyasumar
Sadiyasumar
  • WpView
    Reads 127
  • WpVote
    Votes 6
  • WpPart
    Parts 57
DUKKAN AL'UMMA SUN GYARU
AMSOSHIN TAMBAYOYINKU 3 by sameehasusman
sameehasusman
  • WpView
    Reads 29,155
  • WpVote
    Votes 337
  • WpPart
    Parts 200
AKWAI ZAKKA A CIKIN HAJAR KASUWANCI
AMSOSHIN TAMBAYOYINKU 2 by sameehasusman
sameehasusman
  • WpView
    Reads 59,716
  • WpVote
    Votes 1,381
  • WpPart
    Parts 200
JANABA TA SAME NI, BAN YI WANKA BA SAI HAILA TA ZO MINI, YA ZAN YI WAJEN YIN WANKA
FATAWAR MUSULUNCI by Yaqubbby
Yaqubbby
  • WpView
    Reads 14,928
  • WpVote
    Votes 438
  • WpPart
    Parts 183
• _*Makunnin Sha'awar 'Ya mace:*_ • _Matakin farko da Uwargida za ta bi don budo sha'awarta shi ne, ta fara yin zurfaffen tunani game da ita kanta, yanayin ta da yanayin halayen ta da yanayin shau'ukan cikin zuciyar ta. Ta yi kokari ta fahimci mene ne yake danne mata sha'awar ta? In da hali ta samu littafi ta rubuta dukkanin dalilin da take ganin su ne ka iya rufe mata makunnin sha'awar ta, da kuma abin da take ganin zai kawar da su har sha'awar ta ta bude. Na sha fada a cikin wannan fili cewa, ita 'ya mace dole sai tana cikin jin dadi da kwanciyar hankali da natsuwa daidai gwargwado sun saukar mata a zuciya kafin makunnin sha'awar ta ya iya kunnuwa.
+11 more
MATSALOLIN MA AURATA by Yaqubbby
Yaqubbby
  • WpView
    Reads 3,944
  • WpVote
    Votes 98
  • WpPart
    Parts 27
Ki samu sassaken biyayya ki hada da saiwar shagwaba da ganyen gaskiya da bawan San dangin sa da jijiyar Kula da mahaifiyar sa ki hada su a turmin nan mai suna hakuri ki samu tabaryarnan Mai Suna Iya Magana ki daka su insha Allah Zaki mallaki mijin ki a hannun ki ba tare dako tantama ba.🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤣🤣🤣🤣🤣
100 Qur'an Facts  by yazztaj
yazztaj
  • WpView
    Reads 6,832
  • WpVote
    Votes 532
  • WpPart
    Parts 5
Bismillah Rabbi Zidnee Ilman "My Lord! Increase me in knowledge." 100 Facts about Qur'an By: Shaykh Shaibu Asali 26•9•16
Hadiths by shape6
shape6
  • WpView
    Reads 133,353
  • WpVote
    Votes 10,401
  • WpPart
    Parts 136
If you want to change, if you want to repent, if you want Allah to forgive your sins, if you want paradise. Hasten. Hasten to fasting, Hasten to night prayer, Hasten to Allah's mercy, Hasten to Allah's generosity. We say 'tomorrow I will repent.' 'I will.' "But tomorrow." Allah said in the glorious Qur'an: And do not follow the footsteps of shaitan [2:169] When Satan enters the hellfire he will speak to the people there. He will speak to the guys, girls, women, men that fell into his trap. He will speak to them. He will say: And Satan will say when the matter is concluded, 'Indeed Allah has promised you the promise of Truth. And I promised you, but I Betrayed you. But I had no authority over you except! Except that I invited you, And you RESPONDED to me. So do not blame me, But blame yourselves. I cannot be called to your aid, nor can you be called to my aid. Indeed I deny your association of me (with Allah) before.
DUA BOOK OF OF A MUSLIMAH ( Hausa Version) by Allauma
Allauma
  • WpView
    Reads 11,269
  • WpVote
    Votes 368
  • WpPart
    Parts 29
Dua, Azkar , Durood, 40 Rabbana....................