MunaAbbas6's Reading List
5 stories
MUMMUNAN ZATO by fauxeekhan
fauxeekhan
  • WpView
    Reads 393
  • WpVote
    Votes 25
  • WpPart
    Parts 2
Labari ne da ya kunshi tausayi, kishi, da de sauransu.
AUREN FARI.... by meenaslimzy
meenaslimzy
  • WpView
    Reads 39,956
  • WpVote
    Votes 2,892
  • WpPart
    Parts 40
wayace miki ana bawa namiji dama?babu abinda yake canja namiji sai ikon allah idan kince zaki iya canja Abdallah to kin yaudari kanki mazaasu hali irin na Abdallah wadanda basu da lokacin matansu saina aikinsu daban suke basa taba canjawa don haka ki saki jikinki a matsayina na yar uwarki aminiyarki inada hanyar da zakibi kisamu farin ciki ba dole saida soyayyar abdallah ba domin idan kikace zaki koyi tarairayar miji tou kin sa kanki a hanyar wahala baa taba tarairayar miji...namiji baayi masa gwaninta.....SABON SALO MAI CIKE SA DARUSSA MAI DAUKE DA TSANTSAR CIN AMANA....MAI DAUKE DA SALO NA SOYAYYA
Ashraf by zulayhrt
zulayhrt
  • WpView
    Reads 22,116
  • WpVote
    Votes 1,136
  • WpPart
    Parts 10
Ashraf is d only son to his parents. He's married to his cousin sisto AFRA who happens to be a barrister. After sme months of marriage AFRA left to defend a girl nd her child with out her husband's knowledge. Also at d end she learnt that her husband is involved in the case.
SO MUGUN WASA by meelatmusa
meelatmusa
  • WpView
    Reads 44,017
  • WpVote
    Votes 2,026
  • WpPart
    Parts 28
Labarin soyayya, na wasu abokan gaba wanda rashin jituwa ne a tsakaninsu daga baya soyayya ta shige a zuciyar ɗayan abokin hamayyar, ita kuma jarumar bata sani ba, har takai ga sunyi aure ba tare da tasan wanda take aure ba.
Maimoon by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 857,319
  • WpVote
    Votes 58,999
  • WpPart
    Parts 82
It is a story about a typical Fulani Muslim girl with a perfect background and up bringing from a very wealthy family, who later meet with a destiny that totally changed her and left her hanging on a thin thread of her real self. It is a story about love, sacrifices for love and the consequences of that. Maimoon will bring tears to your eyes. Main Characters: Moon: Very beautiful, intelligent and well mannered girl from a very rich family. A girl 'loved by all' as stated by her envious sister. Ibrahim: A poor yaroba handsome charmer. Madly in love with Moon but have low self assurance. Sultan: A hot tempered, spoiled rotten rogue. A prince, who harbours a life changing secret.