ummuamatu033's Reading List
142 cerita
SAƘON ZUCIYA oleh ummishatu
ummishatu
  • WpView
    Membaca 41,912
  • WpVote
    Vote 4,277
  • WpPart
    Bab 36
Labarin wata yarinya marainiya dake zaune akauye cikin tsangwama,tsana da rashin gata wacce keda burin zama likita.
Her Arrogance ,His Humbleness  oleh Humylash
Humylash
  • WpView
    Membaca 120,676
  • WpVote
    Vote 16,182
  • WpPart
    Bab 34
she comes from a wealthy family, He has nothing, she never had to worry about where her next meal will come from, He always prays to have at least a decent meal everyday. Fate joins them together but she's arrogant and despise those who are poor and he's always humble and generous to the extent that he always shares the little he has. Hope you will enjoy the story of Manal and Muntaseer with her ARROGANCE and his HUMBLENESS.
THE TIMOROUS DUNYA✅ oleh Aeeeshatuh
Aeeeshatuh
  • WpView
    Membaca 82,935
  • WpVote
    Vote 12,460
  • WpPart
    Bab 44
#2| Dunya| 28-08-18 Maryam's life tends to always take a turn for the worst. Loosing her mother at the tender age of 14, she was left with a non other than malevolent step mother. Tomorrow's misery is no shrinked than today's. Viewing the world in a phase of cruelty seems to be the only alternative. She had thought she'd seen hell, but she was proven entirely wrong. Join Maryam as she swirls around in an undesired world of unfamiliarity without a known destination. Would she find the warm heart she had been yearning for? Or would she be proven wrong yet again?
Nu'aimat (COMPLETED) oleh shaheedaserdeeq
shaheedaserdeeq
  • WpView
    Membaca 163,521
  • WpVote
    Vote 21,639
  • WpPart
    Bab 83
A Nigerian story of a teenager who found herself impregnated by her best friend, disowned by her father and loved by some others, Follow the life and story of Nuaimat and see how a daughter of low class engineer and an outcast turns out to meet one of the eligible bachelors in the world 'prince Zaid bin Zakkariya bin Zayman bin Fawaz al huda' and happens to be the daughter of the long lost princess Naeemah Nudrat bint Zayman bin Fawaz Al huda, Read how faith made Nuaimat to meet and fall inlove with her royal cousin unknowingly,
RAYUWAR BADIYYA ✅  oleh Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Membaca 281,695
  • WpVote
    Vote 21,648
  • WpPart
    Bab 61
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?
 AFRA  oleh Smiling_Bay
Smiling_Bay
  • WpView
    Membaca 87,377
  • WpVote
    Vote 8,106
  • WpPart
    Bab 57
Murmushi tayi mishi wanda ya tafi da imanin sa yayin da ta juya kallonta ga duɓɓin mutanen wajen. Dogayen yatsunta biyu wanda suka sha jan lalle ta buga akan speakern dan ta ga ko yana aiki. Illai kuwa sai ta ji ƙaran bugun da tayi. Murmushi ta ƙara sakar wa mutanen da duk ita suke kallo, da mamaki a idanuwansu, kafin ta buɗe baki tafara magana kamar haka. " Assalamu alaikum " sai ta ɗan dakata kaɗan don su amsa mata, ba laifi wasu sun amsa mata wasu kuma sunyi ƙum da bakin su. " dama na zo ne don na nuna farinciki na game da taya abokin mu, kaninmu da yayen mu Salim murna " tace yayin da take kallon angon wanda tun tahowarta stage yake warwara ido kamar baƙin munafuki, gashi yanda zufa yake ta keto masa, zaka zata ba ac a wajen. Kau da idanunshi yayi kafin su hadu da nata. " amma kuma abin da ya sosa min rai game da wannan abin shine ni nafi chanchanta da a kira in zo in bada tarihin wanan bawan Allah. " ta ƙara dan dakatawa yayin da ta runsunar da kanta kamar mai wani tunani, sai kuma ta k'ara daga kanta ta kalle mutanen da duk suke yi mata kallon mahaukaciya wadda batasan abin da take ba. Budar bakin ta ne sai tace. " duk da dai an kira abokin ango yayi nasa bayanin barin in ɗan baku tak'aitaccen nawa ". " amarya Salima " tace tana kallon amaryar da tace kwalliya a cikin doguwar riga kalar ja itama, sai dai na amaryar bai kai na wannan budurwar kyau da tsaruwa ba, dan inbaka san wacce amaryar ba sai kazata itace. Salima wacce tun da yarinyar tafara magana ta ke ta faman bankamata harara, taja wani ɗan tsaki game da sake sakarmata wani hararan. Afra , yarinyar da ta ke kan stage in ta murmusa kafin tace ." ina taya ki murnar auran munafukin namiji, azzalume wanda bai san darajar mutane ba, ina kuma ƙara tayaki murnar samun daƙiƙin na namiji wanda ban da wata shakka ƙarshen sa bazai yi kyau ba, kuma ki kasa kunan ki kiji mijinko mayaudari ne, me bin mata ne kuma zan iya rantse miki fasiƙi ne " Read and find out
SARAN ƁOYE oleh BilynAbdull
BilynAbdull
  • WpView
    Membaca 39,580
  • WpVote
    Vote 992
  • WpPart
    Bab 9
Hummm!!. kowa yaji SARAN ƁOYE yasan akwai cakwakiya kam. SARAN ƁOYE littafine dake ɗauke da sabon salo na musamman da Bilyn Abdull bata taɓa zuwa muku da kalarsaba. yazo da abubuwan ban mamaki da tarin al'ajabi. tsaftatacciyar soyayya mai cike da cakwakiya. ya taɓo wani muhimmin al'amari dake faruwa a zahiri. labarine mai cike da makirci da kutunguylar cakwakiya. Aure tsakanin mabanbanta ƙabilu, ba yankinsu ɗaya ba, ba addininsu ɗaya ba. tayaya wannan aure zai kasance?. ku kasance da zafafa biyar 2021 ta hanyar biyan kuɗi ƙalilan domin samunsa da sauran ma. duk mai buƙata ya tuntuɓi wannan Numbers ɗin. +234 903 318 1070 & +234 903 234 5899.
MIN QALB oleh Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Membaca 20,682
  • WpVote
    Vote 681
  • WpPart
    Bab 7
Labarin daya qunshi juyin rayuwa tareda soyayya me sanyi.
GIDAN SOJA oleh UMMU_DILSHAD
UMMU_DILSHAD
  • WpView
    Membaca 20,044
  • WpVote
    Vote 979
  • WpPart
    Bab 44
LABARINE A KAN GIDAN BABBAN TSOHON SOJA DAYASHA GWAGWARMAYAR RAYUWA, SANNAN AKWAI CHAKWAKIYAR SOYAYYA.