Mari anne salys
192 stories
SOORAJ !!! (completed) by fatymasardauna
fatymasardauna
  • WpView
    Reads 907,453
  • WpVote
    Votes 71,701
  • WpPart
    Parts 59
Zanen ƙaddaransa yana cikin zuciyarta, kamar yanda zanen nata ƙaddan ke cikin tasa zuciyar. Idan zuciyoyi suka haɗe waje guda akan samu wata irin zazzafan ƙauna. Ako da yaushe jinsa yake kamar wani baƙon halitta, RAUNI DAMUWA sune abun da sukayi tasiri wajen cika rayuwarsa, yasani kowani bawa da irin tasa ƙaddaran Amma shitasa Ƙaddaran takasance me girma ne agareshi.... *** hearttouching and destiny!!!
MATAR K'ABILA (Completed) by suwaibamuhammad36
suwaibamuhammad36
  • WpView
    Reads 434,335
  • WpVote
    Votes 30,406
  • WpPart
    Parts 58
Anwar Bankudi, the Handsome Young Millionaire ke zagaye da matan Aure uku, kowacce da salon halinta da matakin matsayinta a zuciyarsa. Shin wacece Tauraruwarsa? Rayuwar gidan Bahaushe mai cike da sark'akiya had'e da zallan zaman aurenmu a yau.
SON RAI KO ZABIN IYAYE?!(COMPLETED✅) by missxoxo00
missxoxo00
  • WpView
    Reads 91,973
  • WpVote
    Votes 3,463
  • WpPart
    Parts 20
Who doesn't love a short love story? 💕 Labarin ruguntsumin masarauta mai dauke da soyayya! Ya zata kaya ne ga Yareemah Aliyu wanda ya dauki son ransa zai aura iyayen sa suka tilasta masa auren yar uwar sa Meenah! Bayan ga basma SON RAN SA? Meenah kuma ZABIN IYAYEN SA CE! Ya zaman nasu zai kasance? Shin nagaya muku MEENAH yarinya ce karama? Being deeply loved by someone gives you strength, while loving someone deeply gives you courage.MEENAH da YAREEMAH ALIYU
IMTIHAL (COMPLETED) . by Nafeesat_Anka1
Nafeesat_Anka1
  • WpView
    Reads 149,867
  • WpVote
    Votes 8,249
  • WpPart
    Parts 40
Labarin wata yarinya ne data had'u da jarabawan rayuwa, soyayya me had'e da sarkakiya, da tarin rikici, kada Ku bari a baku labari 💖😍
KALLON KITSE by LadyAyshert
LadyAyshert
  • WpView
    Reads 170,690
  • WpVote
    Votes 9,456
  • WpPart
    Parts 55
Kallon kitse ba litaffina bane na marubuciyar nan ne Halima Abdullahi k/mashi
Behind The Gate of Lakeview  by Rihanna_Adedeji
Rihanna_Adedeji
  • WpView
    Reads 242,235
  • WpVote
    Votes 48,911
  • WpPart
    Parts 62
Jadeshola Badmus is not your regular female lead. She's outspoken, Brilliant, Sassy, beautiful, intelligent, and is the president of the Literary and debate team. What's more, she comes from a very wealthy family and is the head girl of her school, Lakeview High, one of the most prestigious schools in the country. The only bad luck for her comes in the form of the golden star boy of the school, Uthman Gbadamosi, her arch-rival in debating, the school's head boy, football team captain, and the crush of many girls in school except Jade of course. The two are thrown together after a brief encounter and they found themselves developing feelings for each other amidst family breakdown, friend's betrayal, failed tests, and missed opportunities. This book follows the lives of the finalists at Lakeview High as they maneuver their way to become better adults in the seemingly ugly world.
KWANTACCIYA by phartyBB
phartyBB
  • WpView
    Reads 4,966
  • WpVote
    Votes 539
  • WpPart
    Parts 23
KWANTACCIYA (2019) 2nd Edition
IN SO YAƘI NE.... by _jeeddahjao_
_jeeddahjao_
  • WpView
    Reads 61,664
  • WpVote
    Votes 6,407
  • WpPart
    Parts 60
Seven years later fate brings Layla and Suraj together, just for Suraj to find out his first Love was married. Layla on the other hand struggles between the hardships of marriage and her love for Suraj. Will this two love birds overcome all difficulties? PLUS Meet Meenah Maleek, who is recently married to Mr Suraj Abdoul-maleek and the only woman who knows just how to deal with his Arrogance, tough, rude ,and unforgiving attitude..
Unplanned Future by maleeeka11
maleeeka11
  • WpView
    Reads 579,278
  • WpVote
    Votes 40,856
  • WpPart
    Parts 55
A last minute marriage to protect their image?
ZAFIN HAWAYENA(COMPLETE)✅ by SaNaz_deeyah
SaNaz_deeyah
  • WpView
    Reads 26,532
  • WpVote
    Votes 2,349
  • WpPart
    Parts 49
"A ganinka wannan shine adalcin da zakayi min, matsayina na matarka amma idan zakayi kwanciyar aure dani sai dai kayi min fyaɗe, wannan wace irin azabtarwa ce, ni ba zan taɓa hanaka haƙƙin ka na aure ba, amma muguntar da kake min ta isa haka, likita ya tabbatar min da cewa gabana yana gab da ruɓewa. Zayyan ka tausaya min ka riƙa sassauta min, ina son in ɗanɗana daɗin soyayya kafin in mutu." Labarin Amatul-ahad wadda ta taso cikin maraicin uwa, kuma tayi auren jeka nayi ka, wanda ta gwammace gara zaman gidan ubanta akan gidan mijinta, labarine daya faru a gaske, labarine mai cike da ɗumbin darussa musamma ga wanda basu yawaita ambaton Allah a lamarunsu.