mixma2's Reading List
93 stories
TSAKA MAI WUYA  by SafiyyahGaladanchi
SafiyyahGaladanchi
  • WpView
    Reads 779
  • WpVote
    Votes 57
  • WpPart
    Parts 11
labarin daya kunshi soyayya bayan kiyayya.
TSAKA MAI WUYA.! by JamilaUmar315
JamilaUmar315
  • WpView
    Reads 6,700
  • WpVote
    Votes 491
  • WpPart
    Parts 20
Love, romance
KADDARA CE by SalmaAhmadIsah
SalmaAhmadIsah
  • WpView
    Reads 970
  • WpVote
    Votes 35
  • WpPart
    Parts 11
KADDARA! Shin me cece ita?. KADDARA na ɗaya daga cikin hukuncin Allah da ya kan zartar a kan bayinsa tun yayin hallita. KADDARA tamkar zagayen zobe take, wanda ɗan adam ke rayuwa a tsakiyarsa. Duk wani abu da ya samu bawa tun daga ranar haihuwarsa zuwa ga ranar da zai koma ga mahallicinsa sunansa KADDARA. KADDARAr ko wani bawa na rubuce ne tun kafin ya iso zuwa duniya. Kowa da ka ga yana rayuwa a doron duniya yana yin ta ne a doron KADDARA. KADDARA na ɗaya daga cikin manya manyan siffoffin Allah subhanahu wata'ala. Domin duk abin da ya samu bawa a rayuwa muƙaddari ne daga wurinsa. Wa lau me kyau, ko akasinsa.
TAWA KADDARARCE HAKA by prettysalma17
prettysalma17
  • WpView
    Reads 8,516
  • WpVote
    Votes 168
  • WpPart
    Parts 28
Labarine bawata yarinya da kaddara tafadamata hartayi ciki mahaifinta yakoreta
KUNDIN QADDARATA by huguma
huguma
  • WpView
    Reads 1,600,566
  • WpVote
    Votes 121,209
  • WpPart
    Parts 112
Kalmar QADDARA kalma ce dake rataye bisa wuyan kowanne bawa,haka rayuwa ta gada,tafe take da QADDARORI kala kala,masu zaqi da akasin haka............. SUMAYYA na kallon yadda KUNDIN QADDARARTA ke ta bude mata shafi bayan shafi na TATA QADDARAR kowanne shafi kuma da irin nasa salon karatun da yake biya mata..... Shin wai sai ko yaushe KUNDIN ZAI QARE? sai yaushe zata kammala bitar QADDARORINTA? Kuyi nitso da linqaya cikin labarin don samun amsoshin kalolin qaddarar tata da kuma ranar yankewarsu 'Yar mutan HUGUMA kuma UWA GA MUHAMMADIYYA ke riqe da alqalamin jagorancin labarin..........
SAUDAH✅ by Ferdeausee_
Ferdeausee_
  • WpView
    Reads 202,022
  • WpVote
    Votes 9,482
  • WpPart
    Parts 13
Copyright© 2019 All rights reserved. COMPLETED!💯 They say, "Beautiful Women don't know the right people to trust, because they never know if someone truly likes them or only likes them for their looks." And to her, that was it. It wasn't that she doesn't want to be loved, it was that she was afraid. Afraid to be hurt in love, afraid to be broken in pieces Till he came along. He. Him. Everything about him was different. ********* She is Saudah Kaamil Sayhan. He is Anwar Nawaz Shazad. #2 NIGERIA on the 14/06/2020 #1 AREWA on the 17/07/2020 By Ferdeausee_
ƘANWAR MAZA by Ayshercool7724
Ayshercool7724
  • WpView
    Reads 118,430
  • WpVote
    Votes 1,550
  • WpPart
    Parts 23
Labarin Yarinyar da ta tashi a tsakanin yayyenta maza, da suke shirye da aikata ko menene saboda ita, ba ta san tsoro ba, rashin ji ya kaita ga haɗuwa da ƙaddararta, ko wace iri ce ƙaddarar ta ta?
Sanadin Gata by free_boy_
free_boy_
  • WpView
    Reads 484
  • WpVote
    Votes 11
  • WpPart
    Parts 4
~~Kanta dauke yake da farantin talla wanda aka kasa mata dafaffen rogo da gyada kulli kulli, taci damara sai kace wadda za tayi dambe tana tafe tana rera wakar ta"iye nanaye ayye yaraye nanaye carmama, ina tafiya ta jirgin goro zaya kade ni, jirgin goro kar ka kadeni, jirgin goro zan maka sako, sakon goro ko na turare in kaje kace da uwata, in kaje kace da ubana jirgi yai bari, jirgi yai bari da madaurin aurena, iye nanaye ayye ya raye nanaye carmama, da inna da baba an kawo kudin toshina cacas cas suna kirgawa, sun ganni suna boyewa in kun so kubar boyewa, auren fari sai na zaba sai na zabi wanda na ke so koda soja ko dan sanda, koda kuku koda boyi, koda jinjiri sha mama sai yaci tuwon kwanona sai yasha ruwan kwanona sai na kai ruwa sai nakai ruwa ban daki yai wanka, iye nanaye ayye yaraye nanaye carma....kuluwa, kuluwa kawo rogon, muryar wasu maza masu sai da ruwa ne ya hana kuluwa karasa baitin wakar da take rerawa, cikin sauri ta nufi wurin da suke, tana zuwa ta sauke farantin da ke kanta ta fara kukkulla musu kamar yadda suka saba siya, nan da nan aka warwashe ta dauki farantin ta cikin hanzari bayan ta kirga kudinta ta hada Kansu naira dari biyu cif cif, sauri take sosai dan tasan yanzu iyatu tana nan tana jiran zuwanta.
WACECE ITA??  by skaleely
skaleely
  • WpView
    Reads 63,359
  • WpVote
    Votes 3,204
  • WpPart
    Parts 25
ta wayi gari ne da hayhuwar yaron daba tasan wanene ubanshi ba, kwatakwata kwatakwata bata iya tuna ryuwar da tayi abaya, tirkashi littafin wacece ita littafine daya kunshi soyayya, rudani, tashin hankali dakuma tausayi, kubiyoni dan jin wannan kayataccen labari.
MAIDEN ✔️  by Harunafaree
Harunafaree
  • WpView
    Reads 121,333
  • WpVote
    Votes 5,336
  • WpPart
    Parts 11
For the completed version of this book, please visit Okadabooks. https://okadabooks.com/user/FareedaHaruna When he realized he was different from his family, he decided he would be different all through. He had his wall securing his dear heart not wanting anyone to thaw it. What happens when a village girl comes unraveling him? What happens when he starts falling head over heels in love? How does he push her away so his wall stands tall? This village girl also has a burden. A burden which will shock her to the core. A burden which she knows nothing about. Will they be able to stand tall through it all?