WisFateeMar
37 stories
MIJIN KANWATA(K'ADDARATA) by JamilaUmar315
JamilaUmar315
  • WpView
    Reads 34,111
  • WpVote
    Votes 2,974
  • WpPart
    Parts 30
_*Wata irin KADDARA CE wannan..?Kaddaran data Ratso MIJIN KANWATA cikin Rayuwata..?wanda yake matukar girmamani kamar yadda Kanwata SUNAIRA take girmamani?Meyasa kaddara ta zamo tayi min haka..?meyasa sai ni..?Taya zan iya zama da wanda muke jin nauyin juna muke gogayar shekarun juna..?Tabbas MIJIN KANWATA ne KADDARATA...*_
SARAUTA TAH CE. by Nuceeyluv
Nuceeyluv
  • WpView
    Reads 5,477
  • WpVote
    Votes 131
  • WpPart
    Parts 20
Dubanta yyi a tsanake yana dauke kai hade da yatsina fuska yanaji a ransa Badan ta taimake shi a rayuwa ba a lkcn da tunanin sa ya gushe, hankalin sa ya tafi, baya iya tuna komai da kokadan bazai yadda da hukuncin da mutanen kauyen suka yanke ba...ya cije lips Yana tuno mugun Sharrin da suka kulla musu harta Kai ga an yanke hukunci cikin gaggawa batare da anyi tsatstsauran bincike ba dukda yaso fahimtar dasu Amma abin ya faskara.....lalle basu san waye YAREEMA YASEER BA saidai yasha Alwashin tana gama cika burinta na gama karatu zai sallameta kowa ya kama gabansa domin babu aure a plans dinsa, sbd be dauki auren a bakin komai ba......dakyar ya iya buda baki yace Ina Kara gargadin ki da kada ki sake koda wasa ki nunawa mutane ke MATATA CE... Infact a matsayin baiwa zan nuna ki. A firgice yarinyar ta kalleshi har yanzu ta kasa gaskata cewar Wannan shine mutumin da suke hira kwanakin Baya ko kuwa canja shi akayi??? Tun bayan dawowar hayyacin sa ta kasa gane gabansa da bayansa..saidai a Fili fuskarta a daure itama tace toh mezai hana yanzu ka sake ni?? Ta Ida mgnr ranta na mata zafi tunda mahaifinta yace ya yafeta kada ta sake ta koma gidansa taje ta takarata can da bakon gari taji duniyar gaba1 ta daina yi mata dadi sam. Be kalleta ba be Kuma sake mgn ba izzar ta motsa haka ya dauke kansa ko Kara kallon gefenta beyi ba a daidai lkcn da suke tsayawa a kofar MASARAUTAR MANARAS. Maza Maza ku antayo group din SARAUTA TAH CE Domin kwashewa da sambade-baden labari me dadi da kayatarwa kada ku bari ayi ba ku🗣️🗣️🗣️
BEENAFAN by marteybee
marteybee
  • WpView
    Reads 24,214
  • WpVote
    Votes 1,065
  • WpPart
    Parts 22
Kamar ni Daddy wancan tsohon zai yi tunanin hadani aure da wancan yar kauyen, banza , shashashan, kwaila,bokanniya ,hatsabibiya,low class,poshless,kaxama,wawiya ,kuma wanda batasan ciwon kanta ba A tsawace daddyn sa yace kai meyasa baka da hankali ne yar tawa kake fadawa haka, kokuwa umarnin mahaifin nawa ne kake so na tsallake toh kasa a ranka auren nan babu fashi kamar ma anyi shi angama ne. Hmmm me kuke tunanin zai faru idan ka duba yanda wannan hadadden first class kuma cikakken likitan saurayi mai ji da kansa wai ake so ama wa auren dole kumama yar kauye and wai hadin kakansa ne. Kubiyo ni domin samun cikakken labarin!
🥀ZABIN SAMHA🌹(YAYA ko MIJI)? by Aysha_sona
Aysha_sona
  • WpView
    Reads 60,911
  • WpVote
    Votes 5,116
  • WpPart
    Parts 82
Kallo cike da tsantsar mamaki da al'ajabi hade da tashin hankali Abba da Anty Fanneh suka shiga bin Samha dashi suna jiran suji ta karyata abunda ya fadi. Abba ne ya dubeshi yayi kokari ya hadiye abunda yaji ya tasar masa yace "Da gaske kai kayi cikin dake jikin kanwarka ko kuwa kunnuwa na ne suka jiyo mana ba daidai ba?" A hankali ya da'go kansa ya zube fararen idanunsa kan mahaifin nasa yana jin yanda kirjinsa ke tsananta bugu, numfashi da kyar ya janyo sa'anan yayi releasing a hankali yace " eh Abba, cikin jikin Samha nawane kuma inason abuna" If you're in love with hot teenage romance🥵 This is for you❤️ Ku biyo Ku ji yanda wanan kayattacen labari zata kasance.🔥🔥🔥
DESTINED  by IamEve__
IamEve__
  • WpView
    Reads 39,234
  • WpVote
    Votes 4,016
  • WpPart
    Parts 37
She went through alot but still she accepted her fate because she knows it was destined to happen. It's a story about patience and forgiveness......Read to find out more...
HANGEN DALA ba shiga birni ba by huguma
huguma
  • WpView
    Reads 85,619
  • WpVote
    Votes 7,227
  • WpPart
    Parts 21
TSUMAGIYAR KAN HANYACE,KAMA DAGA MATAN AURE ZUWA 'YAMMATA
KALMA DAYA TAK by AyusherMuhd
AyusherMuhd
  • WpView
    Reads 152,397
  • WpVote
    Votes 24,196
  • WpPart
    Parts 67
A rayuwata ban taba neman abu nawa na karan kaina ba, duk abinda aka tsaramin shi nake bi, ko inaso ko banaso abinda suka shimfidamin shi nake bi. Haduwata dake yasa zuciyata ta fara canzawa inaji kamar samunki shine cikar buri na rayuwata..... Sai dai me? Kalma guda daya tak daya kamata ta fito daga bakina ta wargaza miki rayuwa, na jefaki cikin kuncin rayuwar da nake ciki........
Doctor Laylah. by Mrsjmoon
Mrsjmoon
  • WpView
    Reads 6,778
  • WpVote
    Votes 297
  • WpPart
    Parts 16
A real love with fight
RAYUWAR HUMAIRAT by MSHAKURworld
MSHAKURworld
  • WpView
    Reads 9,823
  • WpVote
    Votes 149
  • WpPart
    Parts 2
For love and for justice.
DOLE KISONI (YOU MUST LOVE ME)  by MSHAKURworld
MSHAKURworld
  • WpView
    Reads 12,712
  • WpVote
    Votes 262
  • WpPart
    Parts 2
He kidnapped the lady from Nigeria and took her to India, and force her to love him.