sistersiyama's Reading List
106 stories
AURE NAKESO 💔💔💔💔💔 by maman-hanna
maman-hanna
  • WpView
    Reads 68,730
  • WpVote
    Votes 3,207
  • WpPart
    Parts 60
Matasa ne mata uku, masu kudi, masu kyau, komai sukeso na duniya Allah ya basu but they are looking for true love, let's see how it gonna roles💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞shin zasu samu koya?
 JINAH (Matar Aljani) by Al_Ashtar
Al_Ashtar
  • WpView
    Reads 31,041
  • WpVote
    Votes 2,221
  • WpPart
    Parts 29
Soyayya da aure tsakanin jinsi biyu, jinsin aljanu da jinsin mutane
Nurul Qalbi by sahbeerah
sahbeerah
  • WpView
    Reads 63,160
  • WpVote
    Votes 8,939
  • WpPart
    Parts 43
Please abbah..i dont want to do this..my life would come to an end..mamah please..anty zulaihat please talk to abbah..i dont want to go..she broke down in tears ************************************** So be patient.. Indeed the promise of Allah is the truth..Q30:60 For Allah is with the patient..Q3:146
Loving khalifa by saratu__
saratu__
  • WpView
    Reads 173,895
  • WpVote
    Votes 18,636
  • WpPart
    Parts 30
"So you don't care if I spend the rest of my life jumping from one girl's bed to another?" he asked turning to me. I looked at him, feeling the tears wanting to fall down my cheeks but I swallowed them down. "Of course not, you mean a lot to me. You're like my brother. I would want to see you settle down with a girl when the time comes" "Brother... there's that word" he whispered bitterly. "What's wrong with the word?" "Is that all I'll ever be to you? A brother" he spat out the word like it was a disease. I shrugged. "Is it too bad that I actually want to be more Najma?" ************************** It's finally Summer and Najma Barde is more than happy to be back home, planning on having a peaceful holiday... cue in members of the Arewa Heartbreakers Association and a school enemy... this summer was going to be anything but peaceful.
Endless Love  by Maryam366
Maryam366
  • WpView
    Reads 171,899
  • WpVote
    Votes 9,887
  • WpPart
    Parts 30
The story is about two cousins, Abdulkadir and Hafsah. They both grew up in the same house. Their relationship changed from cousins to couples. Find out more about Abdulkadir and Hafsah in the journey of endless love
ZAN SOKA A HAKA by queenbk2020
queenbk2020
  • WpView
    Reads 451,048
  • WpVote
    Votes 25,158
  • WpPart
    Parts 95
#5 tausayi June 2020. #3 tausayi 20 June 2020. #1 munafurci #8 hausa novel. #2 tear drop june 2021.
BEHIND THE LOVE  by foxzybrown
foxzybrown
  • WpView
    Reads 68,527
  • WpVote
    Votes 7,302
  • WpPart
    Parts 65
A love story Aisha is just a small town girl living a simple life who met Usman the handsome, tall, classy and successful guy in a mall. Was their meeting by faith? They eventually got married (arranged marriage) by Aisha's will and not Usman who had a girlfriend of his own and loved her so much. So now, after the wedding. How did things work out for Aisha who loves Usman her husband as much as he hates her? He treats her more like a servant than his wife and never does she back off. But eventually with time, is she going to keep on suffering at Usman's hands or is she going to realise she's worth than what he gives her and decide to move on with another guy? Is there really something BEHIND THIER LOVE? well lets find out!
ABDUL-MALEEK (BOBO) by BilynAbdull
BilynAbdull
  • WpView
    Reads 225,947
  • WpVote
    Votes 11,598
  • WpPart
    Parts 53
Labarin mai nuni da muhimmancin biyayya ga iyaye, gujema son zuciya, soyayya, zuminci, tare da cakwakiya tsakanin yaya da ƙanwa akan son abu guda.
 AFRA  by Smiling_Bay
Smiling_Bay
  • WpView
    Reads 84,668
  • WpVote
    Votes 8,080
  • WpPart
    Parts 57
Murmushi tayi mishi wanda ya tafi da imanin sa yayin da ta juya kallonta ga duɓɓin mutanen wajen. Dogayen yatsunta biyu wanda suka sha jan lalle ta buga akan speakern dan ta ga ko yana aiki. Illai kuwa sai ta ji ƙaran bugun da tayi. Murmushi ta ƙara sakar wa mutanen da duk ita suke kallo, da mamaki a idanuwansu, kafin ta buɗe baki tafara magana kamar haka. " Assalamu alaikum " sai ta ɗan dakata kaɗan don su amsa mata, ba laifi wasu sun amsa mata wasu kuma sunyi ƙum da bakin su. " dama na zo ne don na nuna farinciki na game da taya abokin mu, kaninmu da yayen mu Salim murna " tace yayin da take kallon angon wanda tun tahowarta stage yake warwara ido kamar baƙin munafuki, gashi yanda zufa yake ta keto masa, zaka zata ba ac a wajen. Kau da idanunshi yayi kafin su hadu da nata. " amma kuma abin da ya sosa min rai game da wannan abin shine ni nafi chanchanta da a kira in zo in bada tarihin wanan bawan Allah. " ta ƙara dan dakatawa yayin da ta runsunar da kanta kamar mai wani tunani, sai kuma ta k'ara daga kanta ta kalle mutanen da duk suke yi mata kallon mahaukaciya wadda batasan abin da take ba. Budar bakin ta ne sai tace. " duk da dai an kira abokin ango yayi nasa bayanin barin in ɗan baku tak'aitaccen nawa ". " amarya Salima " tace tana kallon amaryar da tace kwalliya a cikin doguwar riga kalar ja itama, sai dai na amaryar bai kai na wannan budurwar kyau da tsaruwa ba, dan inbaka san wacce amaryar ba sai kazata itace. Salima wacce tun da yarinyar tafara magana ta ke ta faman bankamata harara, taja wani ɗan tsaki game da sake sakarmata wani hararan. Afra , yarinyar da ta ke kan stage in ta murmusa kafin tace ." ina taya ki murnar auran munafukin namiji, azzalume wanda bai san darajar mutane ba, ina kuma ƙara tayaki murnar samun daƙiƙin na namiji wanda ban da wata shakka ƙarshen sa bazai yi kyau ba, kuma ki kasa kunan ki kiji mijinko mayaudari ne, me bin mata ne kuma zan iya rantse miki fasiƙi ne " Read and find out
SON RAI KO ZABIN IYAYE?!(COMPLETED✅) by missxoxo00
missxoxo00
  • WpView
    Reads 91,892
  • WpVote
    Votes 3,462
  • WpPart
    Parts 20
Who doesn't love a short love story? 💕 Labarin ruguntsumin masarauta mai dauke da soyayya! Ya zata kaya ne ga Yareemah Aliyu wanda ya dauki son ransa zai aura iyayen sa suka tilasta masa auren yar uwar sa Meenah! Bayan ga basma SON RAN SA? Meenah kuma ZABIN IYAYEN SA CE! Ya zaman nasu zai kasance? Shin nagaya muku MEENAH yarinya ce karama? Being deeply loved by someone gives you strength, while loving someone deeply gives you courage.MEENAH da YAREEMAH ALIYU