proudlymuslimaarh's Reading List
93 stories
K'WARK'WARAH....(ITAMA MATAR SARKI CE) by Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    Reads 302,538
  • WpVote
    Votes 50,735
  • WpPart
    Parts 113
A zanen da Alkalanin kaddarar su ya zana musu! Akwai Soyayya! Akwai Sadaukarwa! Dan haka zanen kaddarar su a hade take su Uku! Babu wanda ya isa tsallake na wani ba tare da ya faɗa na wani ba! Jaamal! Jannart! Sarah! Sun rayu akan abu daya! Kuma sun haɗakar soyayyan Abu daya! Domin farin cikin mutum daya domin samun farin cikin mutum daya! Dole sai an sadaukar da farin cikin mutum daya
Naija Fun Facts by Lavender_luxury
Lavender_luxury
  • WpView
    Reads 13,851
  • WpVote
    Votes 2,378
  • WpPart
    Parts 52
Check out those funny and amazing facts about Nigerians.. At a point in time, We all witnessed or experienced one of this stuffs... Not all credit goes to me.
Nigerians Be Like by I-Am-You
I-Am-You
  • WpView
    Reads 72,429
  • WpVote
    Votes 8,091
  • WpPart
    Parts 59
Eh hen....................Really? Eh hen....................I told you so! Eh hen....................I remember! Eh hen....................Please continue Eh hen....................And so what? Eh hen....................Can I help you? Eh hen....................As I was saying... Eh hen....................Really? Eh hen....................I'm shocked. Eh hen....................See yourself? Why? Because it's in our blood!
SCARRED (Updating and Editing) by Ayeesha_wakeel
Ayeesha_wakeel
  • WpView
    Reads 6,232
  • WpVote
    Votes 1,077
  • WpPart
    Parts 27
Find out on scarred... How her episodes haunt her day and night because she was scarred brutally, her loses setting her nerves on fire, her broken heart smacking her insides vigorously, her pregnancy breaking her more than ever... She loves and hates every bit of it because hating her kids is the worst thing a mother could ever do. At the end he ended that motherly love and Haydar gathered her pieces and fixed them back carefully like she was never broken Will she let her rapist go or will she use her motherly love to retaliate!? Follow me and find out how everything rolls on scarred
BAHAUSHIYA.....!? by Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    Reads 40,041
  • WpVote
    Votes 3,362
  • WpPart
    Parts 22
'YA CE kamar kowa wadda ta taso cikin ɗabi'a da al'ada irin ta BAHAUSHE! "Me ta ke so? Me nene burinta?" Babu wanda ya taɓa tambayarta. Kalma ɗaya ce ko yaushe take hawa kanta "KE BAHAUSHIYA CE! Ko me da ke gareki zai zama irin na Hausawa ne." Tabbas Bahaushiya itace macen da ke shimfiɗar da rayuwarta dan kula da mijinta da yaranta. Itace mace guda da ke killacewa ƙarƙashin igiyar riƙon Ɗa Namiji, da ke kiran shine mafi rinjaye akanta. Sanan Kalma guda da yake nanatawa, Rayuwar 'YA MACE kamar gilashin da ke riƙe a dungulumin hannu ne, ko wani lokaci zai iya faɗuwa dan ya tarwatse ne. Idan aka ci gaba da ganinsa to zai zama shuɗaɗɗen labarin rayuwarsa. Tabbas bayan karatun allo babu buƙatar biyantar da kururuwar zamani wajan tsoma hannayenta dumu-dumu dan janta da tafiya a ƙarƙashin hasken Nasaran da ke da jajayen kunnuwa.
MRS AMIDUD.....!!? by Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    Reads 166,190
  • WpVote
    Votes 22,355
  • WpPart
    Parts 51
Find it more
CAPTAIN SADIQ  by SalmaMasudNadabo
SalmaMasudNadabo
  • WpView
    Reads 178,536
  • WpVote
    Votes 7,808
  • WpPart
    Parts 54
d'an tsokacin labarin CAPTAIN SADIQ ya kunshi rayuwar soja ne mai zafin zuciya, d'aurewa rashin fara'a tun bayan lokacin da Allah yayiwa matarsa rasuwa, bayan ta haifa masa baby girl wadda taci suna mahaifiyarsa wacce Allah ya d'aura masa son ta, Hakan yasa duk mai aikin da aka kawo domin kula da yar tasa sukan gudu ko ya koresu, saboda rashin gamsuwa da aikin nasu, ko saboda cin kashin da suke fuskanta a wajan sa, hakan duk yanada nasaba ne da tun bayan rasuwar matarsa KAUSAR ya rasa walwala, har mahaifiyar sa ta fara gajiya da irin halin nasa, kwatsam sai ga Allah yasa mahaifiyar sa ta samo mai aiki FATUHA wadda ta adabi mutanan kauyan su da rashin jinta, haka yasa k'anwar mahaifita tahowa da ita birni aikatau gidan su CAPTAIN, ko mutanan kauyan sun huta da halin ta, ya kuke tunanni masu karatu? shin FATUHA zata d'au wulak'ancin CAPTAIN SADIQ koka zata rama tunda dama bata ji ko a kauyan su RANO mu kaftan💃
SOORAJ !!! (completed) by fatymasardauna
fatymasardauna
  • WpView
    Reads 901,095
  • WpVote
    Votes 71,606
  • WpPart
    Parts 59
Zanen ƙaddaransa yana cikin zuciyarta, kamar yanda zanen nata ƙaddan ke cikin tasa zuciyar. Idan zuciyoyi suka haɗe waje guda akan samu wata irin zazzafan ƙauna. Ako da yaushe jinsa yake kamar wani baƙon halitta, RAUNI DAMUWA sune abun da sukayi tasiri wajen cika rayuwarsa, yasani kowani bawa da irin tasa ƙaddaran Amma shitasa Ƙaddaran takasance me girma ne agareshi.... *** hearttouching and destiny!!!
MULKI KO SARAUTA👑 by Pherty-xarah
Pherty-xarah
  • WpView
    Reads 78,364
  • WpVote
    Votes 2,975
  • WpPart
    Parts 11
👑
MATAR SADIQ by Pherty-xarah
Pherty-xarah
  • WpView
    Reads 280,363
  • WpVote
    Votes 10,928
  • WpPart
    Parts 37
Complete story of a young girl Ummy.