Jiddah_Maikano's Reading List
46 stories
A JINI NA TAKE by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 69,629
  • WpVote
    Votes 3,091
  • WpPart
    Parts 12
Labari ne daya kunshi masarautu biyu; Masarautar Katsina, wacce take cikin Nigeria da kuma Masarautar Damagaran, wacce take cikin Kasar Niger. Labarin yayi duba ne da rayuwar Yarima Bilal, wanda rashin magana da miskilanci ya kanja ya shiga tarun matsaloli, wanda hakan yake haifar mashi da auren Zeenah Kabir Muhammad. Diyar Bafade da kuma baiwa. Me zai faru a rayuwar auren da aka hada miskili da kuma masifaffiya? Wanda dama tun farkon haduwarsu da masifa aka fara har yakai ga ya kure hakurinta ta sharara mashi maruka biyu? Shin ko zasu samu zaman lafiya kuwa? Bilal wanda ya kasance zuciyarshi a kulle take tun bayan rasuwar mahaifiyarshi zai bude ma Zeenah ita? Ya rayuwa zata basu bayan Zeenah ta fada soyayyarshi sai kwatsam Juwairiyya ta kunno kai? Wane hali Bilal zai shiga a lokacin da Fulani ta bankado wani tsohon sirri dake tsakaninsu? Fulani fah? Wacce take uwar gida kuma mai kula da hidimomin Masarautar Katsina gaba daya? Zata rufe sirrin data gano tsakanin Zeenah da Bilal dan gujewa tarwatsewar farin cikinsu? Abu daya ne zai kai ga na biyu, wanda har Bilal zai tsinci kanshi an mashi shamaki da Masarautar Katsina, hakan zai dangantashi da Masarautar Damagaran! Ku biyo Yar Malumfashi domin jin yadda labarin zai kasance.
FATU A BIRNI (Complete) by suwaibamuhammad36
suwaibamuhammad36
  • WpView
    Reads 74,076
  • WpVote
    Votes 2,341
  • WpPart
    Parts 18
"I promise you Mami, zan nemo miki ƴar'uwarki a duk inda take a faɗin ƙasar nan. SULTAN promises you that." Sultan ya shiga ya fita, har ya aikata abunda ba'a tsammani domin ya cika wannan alƙawari da ya ɗaukawar mahaifiyarshi, aka yi dace ya gano inda take. Wani abun takaici shine a maimakon ya samu ƴar'uwar Maminshi kamar yanda ya ci buri, sai ya haɗu da ƴarta kwalli ɗaya tak da ta haifa a duniya ta bari cikin ƙauyanci da kuma rashin wayewa. Baƙin cikinshi bai tsaya a nan ba, domin dattijon da yake riƙe da ita a take ya aura masa yarinyar ba tare da ya iya kaucewa wannan mummunan ƙaddaran ba. Ya tafi ya barta ba tare da ya sake waiwayarta ba, ya kuma tafi da wani kaso na zuciyarta ba tare da ya sani ba. Fatu (Fatima) ta ji haushi, sannan tana cikin baƙin cikin tafiyar da mijinta yayi ya barta. Tun tana tsumayinshi tana fatan ya dawo ya ɗauketa, har zuciyarta ta daskare da tsantsar tsanarshi na wofintar da ita da yayi, da kuma banzatar da igiyar aurensa dake kanta. Tayi alƙawarin ɗaukan fansa, ta kuma yi alƙawarin raba tsakaninsu ko da duniya zasu taru su hanata. Sai ta nemo shi a duk inda yake. Ta shiga cikin Birni nemansa, a nan kuma ƙaddara ya gifta tsakaninsu suka haɗu a lokaci da kuma yanayin da basu yi tsammani ba. Shi kuma ganin kyakkyawar baƙuwar fuska mai ɗauke da kamala, ya sashi faɗawa cikin sonta dumu-dumu ba tare da ya shiryawa hakan ba, kuma ba tare da ya gane cewa Matarsa ce ta Sunnah ba, Halal ɗinsa. Me zai faru idan Fatu ta haɗu da mutumin da ta ƙullata tsawon shekaru a yayin da shi kuma yake jinta a zuciyarsa tamkar ruhinsa? Me kuma zai faru Idan wasu sirrikan suka bayyana a lokacin da ba'a shirya musu ba? Fatu mace ce ɗaya mai hali mabanbanta; Fatu- Matar Sultan. Fatima- Budurwar Sultan.
Broken Vows COMPLETED √ by raheenaa
raheenaa
  • WpView
    Reads 205,430
  • WpVote
    Votes 21,788
  • WpPart
    Parts 45
This is a journey of Zahra Attahir Junaid, The daughter of an affluent politician. This story portrays the life of a girl in her early twenties who struggles with the battle of not being beautiful enough to be the daughter of her father. Life takes a huge turn for her when she finds out of her long time betrothal to her father's collegues son Jamal, who is a pompous mamas boy a who sees no value in other people. After being through so much hardship from Jamal their marriage comes to an abrupt end and they both move on with their lives and new partners while sharing the same living space. Their fates that were entwined slowly starts to draw them close to each other while creating havoc in their homes. What will then become of them? How will she face this man who is slowly learning to love her?? What happens when she finds out the truth behind her new husband? Keep reading to find out how the story full of hatred, betrayal and mystery and love unveils....
NOOR by Aminaj
Aminaj
  • WpView
    Reads 29,689
  • WpVote
    Votes 2,768
  • WpPart
    Parts 15
Fahad: 16, The Ambitious Zafreen: 14, The Independent Nadia: 12, The Naive Baariq: 14, The Fierce Hinad: 5, The Lovable Alamin: 5, The Exotic Sameera: 8, The Rebel Kamil: 7, The Genius Farhana: 6, The Realist Ayman: 7, The Challenged Habiba: 10, The Responsible Aairah: 4, The Sweet Zainab 3, The innocent Marjan: 2, The Inquisitive Ihsan: 1, The Spirited Fifteen lives, all so different, yet bound together by fate in a knot that cannot be undone... "You must have met so many families, yet none as unique as ours"
Frozen Heart by Miryamahh
Miryamahh
  • WpView
    Reads 77,513
  • WpVote
    Votes 7,756
  • WpPart
    Parts 14
Entwined by Destiny by Em-square
Em-square
  • WpView
    Reads 272,442
  • WpVote
    Votes 31,691
  • WpPart
    Parts 56
As humans, we all make plans but Allah is the best of planners.Four cousins thought they had their lives all sorted out.They all had plans for the future but what they didn't anticipate is what destiny had in store for them.... Fateema:She was a sweet, jovial and highly intelligent young lady until the nightmare that changed her life & turned her into a complete shadow of her former self.She became quiet, anti-social, dull & boring. She never laughs & smiles only occasionally. Her plans; Never be tied in bondage of marriage to any color-changing chameleon in form of a man! Mahmud; He's Fateema's identical twin brother. A born introvert, he's quiet and reserved by nature.He's cynical, mysterious and cocky.His friends refer to him as a tortoise with a large impenetrable shell into which he retreats and resurfaces only when he deems fit.In short, he's an enigma, nobody understands him.Well,maybe with the exception of just one person..... Walida:She's the true lady of the house. She's so sweet, loving & friendly. An excellent cook, she's a fashionista and a selfie-queen.All in all, she's the right picture of perfection, except for one hitch--she's a sickler! Her dream; To stop being sick! Iman:Ah! The "light" of the entire house. She's hyperactive, social, talkative, boisterous, stubborn, witty, carefree, naughty, clever. ...and so it goes on.In short, Iman is the light that illuminates the dullness in the lives of her cousins. With her witty remarks & naughty pranks, life never gets boring. Her plan? ; To marry her knight in shining armor , the Crown Prince of Katagum, Ayman Modibbo Tukur. ★★★★★★★★★★★★★★★★★★★★ Hers is a story of betrayal of trust, deception and shame such that she gave up on life. And then hope came from the least unlikely source but with great obstacles... Theirs is a story in which marital strings are bonded together & no earthly sword, no cultural belief, no mortal being can pull apart.The ties are
Behind The Cold Curtain. by xieykhalil
xieykhalil
  • WpView
    Reads 398,080
  • WpVote
    Votes 38,752
  • WpPart
    Parts 43
Here is a girl who is confident about about all her acts and being, whose presence commands respect, whose aura screams respect, who doesn't take shit from nobody, who doesn't need anyone's help nor pity to survive.... That girl is Maryam Waheeda Ishaq Muhammad Fulbe. But behind the cold curtain lies a past she's dreaded all her life, a past which she has to face and overcome it, a past which brought her walls almost crashing down. Join me as I tell you the untold story of Maryam.
SULTAN {Preview} by AmirahJulde
AmirahJulde
  • WpView
    Reads 514,147
  • WpVote
    Votes 52,595
  • WpPart
    Parts 47
#1 in Sultan, more times than I can count. "Promise me, promise me oh brother, that you will take care of Sultan, promise me you will rule this Empire justly and truthfully in my absence. Promise me you will guard the throne for him, and when he reaches the age of 21, promise me you will marry a righteous woman for him and make him Emir."
Finding His Love by thatglutenfreegirl
thatglutenfreegirl
  • WpView
    Reads 71,415
  • WpVote
    Votes 7,188
  • WpPart
    Parts 29
"Do you want some raisins?" Muraad offered and I nodded. "Why are you scrunching up your face like that?" I chuckled, putting a handful of raisins in my mouth "You were supposed to say no then I'll ask you if you wanted a date instead?" I was perplexed, I didn't know what to say because this pickup line he just used was so lame and it actually made me laugh. Wrote the draft on 17/10/16
Love for Allah's sake  by sadiyya2
sadiyya2
  • WpView
    Reads 83,280
  • WpVote
    Votes 7,955
  • WpPart
    Parts 57
She's a simple person with little to distress her, loves to practice deen though she isn't perfect. What happen when she got hooked up in the web of love that she has to sacrifice for her best friend? He's rich, honest and worthy. Got captured into a trap that turned his world upside down. What happen when the woman he loves drifted away from him? Watch out!