HadeezaAleeyou's Reading List
98 stories
ITACE K'ADDARATA by ZeeYabour
ZeeYabour
  • WpView
    Reads 140,146
  • WpVote
    Votes 6,582
  • WpPart
    Parts 57
Itace k'addarata labari ne akan wata yarinya yar shekara goma sha shida da mahaifinta ya sata a caca,akan duk wanda yaci cacar shi zai aureta,Alhaji mamman wani tsoho ya lashe cacar,Mahaifinta ya hadata aure dashi,idan ta fuskanci wulakanci da tsangwama wajen matarshi da ya'yenshi,kasancewar shi mijin hajiya ne,idan yaron gidan Imran ya kamo da sonta,Ku biyo ni dan jin ya me zai faru Imran da son matar babanshi
MEENAL WA LAMEEN by ZeeYabour
ZeeYabour
  • WpView
    Reads 63,217
  • WpVote
    Votes 4,618
  • WpPart
    Parts 57
"A da ina son ka ina k'aunarka ina ganin girman ka , k'imar ka mutuncin ka darajar ka, A yanzu na tsane ka tsana mafi muni, ba wanda na tsani gani kamar ka, ka aikata abunda ko kafiri yayi sai al'umma tayi Allah wadarai dashi, Wallahi Wallahi Wallahi ban da kisa haramun ne sai na kashe ka da hannu na"
KUSKUREN RAYUWA by ZeeYabour
ZeeYabour
  • WpView
    Reads 66,878
  • WpVote
    Votes 3,586
  • WpPart
    Parts 56
Na sake ki saki uku Nawal, bana fatan sake ganin ki a rayuwata, kin cuce ni, I will never forgive you, "Innalillahi wa inna ilaihir raji'un kasan me kake fad'a kuwa Nabeel dama ka aureni na dan kayi amfani dani ka sakeni", cewar Nawal, "Shut up pretender kinfi kowa sanin me kika aikata"
DR MUHRIZ by ZeeYabour
ZeeYabour
  • WpView
    Reads 13,313
  • WpVote
    Votes 316
  • WpPart
    Parts 12
Tun tasowar ta bata san dad'in rayuwa ba, ta taso cikin rayuwar tsangwama, kyara da hantara, a lokacin da take tsaka da gwagwarmayar rayuwa k'addara mai girma ta afka mata wacce ta k'ara jefa rayuwarta a rud'ani da kyamatar al'umma, Ta rasa gata, ta rasa dukkan farin ciki, yayin da ta fad'a zazzafar k'aunar mutumin da bai san tana yi ba, mutumin da yafi k'arfinta ya mata nisa na har abada, wanda hakan ya sake jefa ta a mayunwancin hali....
FETTA (COMPLETED)✅ by ZeeYabour
ZeeYabour
  • WpView
    Reads 372,112
  • WpVote
    Votes 30,565
  • WpPart
    Parts 97
Labarin yarinya da ta taso cikin maraici da rashin gata
TSIYA DA WASALI by lamtana
lamtana
  • WpView
    Reads 7,619
  • WpVote
    Votes 281
  • WpPart
    Parts 4
Shin wai ni yau bari na tambayeki. Shin wai Hameedu ƙafar Habu Maharbi ya cire ko kuwa ta Bawa? Shin wai Hameedu dukiyar Ladi ya cinye ko kuwa ta Bawa? Shin shi Bawan me yake zame miki ne banda miji? Shin akwai wani jini guda ko da na halittar kaza ne da kika dasa a tsakaninki da Bawan? Kai! Ko kuwa akwai halittar mutum irin wacce uwar Halliru ta bashi, shin ko kuwa banda abinda na sani akwai wani abu tsakaninki da Hameedun..!?" Sai anan ta cira idanuwanta sama ta dube shi a yayin da wata kwalla guda ta sauko daga kurmin idonta...
JIDDARH  ✔️ (Preview) by Maymunatu_Bukar
Maymunatu_Bukar
  • WpView
    Reads 447,916
  • WpVote
    Votes 13,819
  • WpPart
    Parts 12
NOTE: THIS BOOK IS JUST A PREVIEW. An announcement would be made when the complete book becomes available. Hauwa'u Jiddarh is an ambitious, hardworking young lady with a fierce attitude. She's ready to fight for what she believes to be right even if the whole world were to be against her. Her life took a turn for the worst when her hero turned into a villain. Suddenly, she found herself saddled with responsibilities that came without a manual. She had to improvise, after all, giving up was not an option, not when the lives of the people she cared the most for were at stake. Jiddarh built so many walls to protect herself from more emotional scars after being hurt by the one person she thought would protect her for the rest of her life. With no other alternative, she had to be strong. But even the strongest women get tired, because of all they carry. She's strong, but she's exhausted. Will someone finally break down those walls? ******* Copyright © 2020 Maimunatu I Bukar. All rights reserved. No part of this document may be reproduced or transmitted in any form or by any means, electronic, mechanical, photocopying, recording, or otherwise without prior written permission of Maimunatu I Bukar. This is a work of fiction. Names, characters, businesses, places, events, locales, and incidents are either the products of the author's imagination or used in a fictitious manner. Any resemblance to actual persons, living or dead, or actual events is purely coincidental. ©️ Maimunatu I Bukar.
Eagle of Knights (An Arabic Love Story) by TheQueenofDarkness
TheQueenofDarkness
  • WpView
    Reads 156,051
  • WpVote
    Votes 10,825
  • WpPart
    Parts 18
Arabs are well known for their culture, Poetry, and hospitality. They are also recognized for their valor and leadership. Badr, son of Sheikh Faisal, a valiant knight known among the tribes. Due to his father's grave illness, Badr is named the leader of the Rashideen tribe causing hurdles to make their way to him, and among those predicaments is a woman with dark hazel eyes. #1 in Spiritual #1 in Arab Book 2 of the series. To comprehend this book further, please read PRINCE OF KNIGHTS first.
RAI DA KADDARA by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 78,550
  • WpVote
    Votes 7,833
  • WpPart
    Parts 59
Daada, Ku saka mata Munawwara, ku kira ta da Madina. Watakila albarkacin sunayen biyu rayuwar da bata da zabi a kanta ta zo mata da sauki ko yaya ne. Zan so kaina a karo na biyu, ku fada mata mahaifiyarta ta sota a watanni taran zamanta a cikinta, ko ba zata yarda ba Daada ki fada mata ta yafe mun, ki bata hakuri na yanda zata kare sauran kwanakin ta a duniya tana biyan zunuban mahaifanta. Kuma ku fada mata sunan baban ta Kabiru, yanayin haihuwar ta ba zai canza cewa ita din jinin shi bace ko da bata da gadon shi. Ke ma ki yafe mun, kiyi mun addu'a ko da rayuwa ba zata sake hada fuskokin mu ba. Yelwa.
The Rising Sun by sssournothings
sssournothings
  • WpView
    Reads 1,463
  • WpVote
    Votes 47
  • WpPart
    Parts 1
A woman's day special. Winner of the AmbassadorsPK's Iconic Women's Day Contest