maryamhassa's Reading List
9 stories
GIRKINMU NA MUSAMMAN  by Hajaralabaran
Hajaralabaran
  • WpView
    Reads 37,642
  • WpVote
    Votes 1,081
  • WpPart
    Parts 5
wannan littafi zai koyar da yadda zamu sarrafa abincinmu cikin sauki batare da munkashe wasu iyayen kudi ba, za a shiryawa mai gida abincin fita kunya kala-kala.
Nigerian food recipes by SaadatAhmad7
SaadatAhmad7
  • WpView
    Reads 46,179
  • WpVote
    Votes 1,298
  • WpPart
    Parts 14
it will be for you all the foodies and i am going to share not only my own recipes even other people's recipe. Yeah i know you will all like it
Cooking Recipes And Tips by Naz_1998
Naz_1998
  • WpView
    Reads 39,988
  • WpVote
    Votes 1,656
  • WpPart
    Parts 26
Are you guys looking out for good Indian Recipes? Need any tips for Cooking? Are you one among those who loves food? (Well who doesn't love food. Everyone loves to eat food:-P) Then,You guys are at the right place. Here is the book you guys are looking for. Have a look at my cooking book. In this book you can find tasty and yummy recipes which are easy to cook and can find some useful cooking tips. Enjoy cooking. Cover credits to my friend @Muslimah350
Zuhraa❤❤ by Gureenjo6763
Gureenjo6763
  • WpView
    Reads 248,651
  • WpVote
    Votes 14,419
  • WpPart
    Parts 60
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹 Read and find out.....
'Yan Gidan Gwaiba (Completed)  by Aynarh_dimples
Aynarh_dimples
  • WpView
    Reads 224,267
  • WpVote
    Votes 13,791
  • WpPart
    Parts 44
Yanka mata wani wawan mari tayi though ba yau suka saba gwabzawa ba, cikin masifa ta nuna mata ɗan yatsa "karki kuskura ki kara faɗin haka, any resemblance to you is what I hate most about myself" saita fashe da kuka.
BABU WAIWAYE by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 73,007
  • WpVote
    Votes 4,644
  • WpPart
    Parts 24
Bugun zuciyar tane ya qaru, ganin shigowar Al'ameen gidan, ktchen take qoqarin shigewa sanda ya qaraso gabanta ya murtuqe fuska hade da ce bayan ya qura mata manyan idansa "Ina sanin meye asalinki? Wacece ke? Wannan aikin dakike beyi kamada jikinki ba sam, alamomin ki da komai be sanar dani cewar daga wani mugun gida kika fito ba meya kawoki london? Tayaya ma kikazo? Dayaya kika soma wannan makarantar me tsada? Mesa kika saka kaya masu tsada kuma kina aikatau?" Hawayene ya dararo mata amma batayi magana cikin bacin rai yace "Wani karuwanki ne ya biya miki da kuka rabu yace baze kuma biya ba?" Da sauri ta dago ta kalkeshi ido cikin ido tana ci gaba da zubar kwalla,yaci gaba "Idan ba haka ba sanar dani dalilinki na zuwa london da kuma ya akayi kika zo? Kuma waye iyayenki inane garinku a niger? Sosai ta masa kallon na gaji da tsayuwa shida kanshi ya sani koda ze shekara magana bawai tankashi zata yiba,da saurinta kuwa ta juya zuwa ktchn aikam wani hankad'ota yayi seda ta buga goshi!!!!
KHAIRAT  by deeveykay
deeveykay
  • WpView
    Reads 93,774
  • WpVote
    Votes 5,060
  • WpPart
    Parts 22
A naki tinanin zan bari ki zauna a gidan nan ke kadai....kin kwace min miji kin kwace yayyana yanzu kuma mai kike so gareni...Khairat, farin cikin yayyana shine farin ciki na duk mai son ya batamin ya taba farin cikina.....ku biyo dan sanin ya rayuwar KHAIRAT wanda ke cike da abubuwa daban daban soyyaya, tausayi....
Hold Me Tight by Sugasugar
Sugasugar
  • WpView
    Reads 99,297
  • WpVote
    Votes 4,513
  • WpPart
    Parts 11
how will you chase someone who doesn't want to be chased after?
ABINDA KAKE SO by ayeshay_bee
ayeshay_bee
  • WpView
    Reads 85,884
  • WpVote
    Votes 7,178
  • WpPart
    Parts 72
Cike da takaici ya ke kallon ta yayin da idon shi su ka kada su kayi jajawur. Da kyar ya ke iya magana saboda zafin da kirjin ke masa "Asmau? Meyesa za ki mana haka bayan kin San muna son junanmu?kin cuce ni Ku kin cuci kanki. Ina kike so in saka raina. Ba ki min adalci ba ba kuma kiwa kanki ba" ita kam kuka ta ke wiwi da kyar ta ke iya magana "Kayi hakuri Ya Mukhtar ba zan iya ba"... Kallon tara saura kauta ya ke binta dashi kafin yace " kinji kunya Suhaila, kinyi asarar rayuwa in dai wannan rayuwan ta marasa tarbiyya kika zabawa kanki" ba tare da ta kalle shi ba ta tabe baki tace "Da kake maganan tarbiyya ai da sai kaje ka tuhumi Mahaifiyarka domin ko komai kaga ina yi tarbiyya..." Bai bari ta karasa ya kifa mata mari. A zabure ta dago idanuwanta tana shirin ramawa sai dai ido hudun da suka yi yasa ta yi kwafa ta wuce daki hade da jan tsaki. Zaune ta ke kan kujera a zahiri tana kallon yaran da ke gaban ta suna homework sai dai gabadaya hankalin ta bai kansu. A haka mahaifin yaran ya fito daga daki ya iske su "Ah ah Fadila ya kika kyale su su kadai suna Homework in ai da kin jawo su kunyi tare koh" kerere ta kalle shi sannan ta tashi a fusace ta yi daki ba tare da ta tsaya sauraren Abinda ya ke fada mata ba. Direct kan Gado ta nufa tana fidda wani hawaye mai zafi. Shin wannan wani irin rayuwa ce? Ta rasa wani irin zama ta ke a gidan Najib. Ita dai kam ta gaji dole ta nemi mafita. Kanta a sunkuye har ta gama sauraron mahaifinta. Kaman ance ta dago su kayi ido hudu da Faisal yana shigowa falon nan take idea ya fado mata da sauri tace "Yauwa Ya Faisal kazo a daidai" bai gane mai ta ke nufi ba har yazo ya zauna kaman yanda aka umurce shi. Cikin dakewa ta ce "Yauwa Abbah daman Ya Faisal ne kadai mu ka daidai ta dashi yace zai zo ya same ka kuyi magana yau" siririn murmushi Faisal ya saki gane idan zancen ta ya nufa. Lallai yarinyar nan dole ya koya mata hankali "Hakane Abbah daman munyi da ita yau zan same ka" murmushi mahaifin nata ya saki cike da farin ciki...