waleesh's Reading List
56 stories
K'ARSHEN MAKIRCI (Nadama) by rahmakabir
rahmakabir
  • WpView
    Reads 2,371
  • WpVote
    Votes 135
  • WpPart
    Parts 6
Farida ce ke tsula gudu a mota hawaye ya wanke mata fuska jikinta yana rawa ta kira number Nura, bugu d'aya ya d'auka ta tari numfashinsa da sauri "Nura, Nura wallahi bai mutu ba yana nan a raye, yanzu na ganshi a Asibitin Mahaukata na nan cikin Abuja, na shiga uku naaa" "Ke ki natsu kimin bayani waye kika bani ne haka duk kika wani firgice?" "Imran, Imrann na gani yanzu a Asibitin Mahaukata, Fadeela k'awata itace ke kula dashi" "What? Imran kuma? Badai Imran ba domin akan idona suka birne gawarsa..."
MIJINA HASKEN RAYUWATA by bilkisubilya
bilkisubilya
  • WpView
    Reads 36,578
  • WpVote
    Votes 3,059
  • WpPart
    Parts 18
kai din wani haske ne na rayuwata,saboda haka bani da wani miji bayan kai,duk wata gwagwar Maya zamu shata tare kuma mu tsira tare YUSRA. Bata dace da kai ba,saboda kai ba haske a rayuwarka sai duhu,ni kuma hasken rayuwarta ce ADNAN. Sai dai kuwa kada ya sameta,idan Dan ban zamantu mai kamun kai ba shiyasa ake man iyaka da ita,lallai idan na aureta zata zama hasken da zai haska rayuwata,in kuma ba haka ba sai dai kuwa ya rasa YAZEED
KADDARA KO SAKACI? by MssHussaynah
MssHussaynah
  • WpView
    Reads 32,851
  • WpVote
    Votes 1,354
  • WpPart
    Parts 19
Wannan kagaggen labari ne kan wata 'yar jami'a da tayi depending kan lecturers domin cin jarrabawarta. wannan ya zamo mata babbar kuskuren da yayi sanadiyar lalacewar rayuwarta........
Kudiri by Gimbiya229
Gimbiya229
  • WpView
    Reads 170,197
  • WpVote
    Votes 12,629
  • WpPart
    Parts 39
Hausa story of love, commitment and sacrifice. Yusuf and Asiya belong to different classes with nothing in common. Well, except for humanity. An incident had occurred which brought them together. Will their shared sacrifice bring them happiness and perhaps, everlasting love?
Hannan by Hannatullah
Hannatullah
  • WpView
    Reads 298,105
  • WpVote
    Votes 27,253
  • WpPart
    Parts 49
Hannan Rajab is a teenage Nigerian Muslim girl, who is broken hearted. She was betrayed by her only love Jafar Hafiz. Who broke her heart on their high school graduation ceremony. Hannan vowed never to have anything with any guy again. As she tries to run away from her past, she had an encounter with an handsome rich guy called Abdulrahim Omar. Th CEO of Omar incorp. He's a business freak and after Allah, his company comes second. After he lost his wife to be, Hafifa. He barely have time for girls. This is a beautiful unexpected love journey of a young Muslimah called Hannan as she explores through life and as such, her faith was tested in different ways. Will she overcome this distraction and go on with her plans ? Find out how fate led them into romantic and right paths of their lives
Acceptance: A Nigerian Love Story  by xieykhalil
xieykhalil
  • WpView
    Reads 803,679
  • WpVote
    Votes 13,156
  • WpPart
    Parts 10
He grew up in Nigeria She grew up in Saudi Arabia She's an open book He has a closed heart She hates complicated things He doesn't even know what is complicated and what's not. She's a chatterbox and she's fascinated by the fact that he doesn't get mouth odour from his extreme silence. Or is she just too noisy to know that he actually talks too. She accepts reality easily He get confused & depressed then locks his soul just because its hard to accept reality. He lost his loved ones She lost her world But she recovered while he's still finding it hard to recover. They have one thing in common though. They are both doctors. Is he ever going to accept qadr? Will he open up his heart? Will he accept a new love?
The misplaced love: Hausa love story  by Ummusaada
Ummusaada
  • WpView
    Reads 141,622
  • WpVote
    Votes 12,373
  • WpPart
    Parts 27
This is a story of a girl named Anisa. She is a Hausa Muslim girl from the northern part of Nigeria, Katsina. Her father has two wives and her mother turned out to be the second wife. She is the only one her mother gave birth to, she has 5 siblings from her stepmom. She had to face a lot of challenges in her life because of what destiny chose for her. She will end up with a man she never dreamed of marrying but turned out to be the one she loves more than her life. This book is a work of fiction. Whoever happens to be in the same condition to this story, then it happens to be a coincidence. I'm not trying to imitate anyone. Casts: Alh Muhammad Ilyas_______ Anisa'a father(Baba) Alh Ahmad________Abba's father (Baba) Haj Hajara_________Anisa's stepmom(Umma) Haj Zara___________Anisa's mother(Mama) Alh Umar___________Ibrahim's father(Baffa) Haj Hauwa__________Ibrahim's mother (Inna) Haj Maryam__________Abba's mother(Maama) Muhammad__________Abba Ibrahim___________Ibrahim Asma'u___________Anisa Amina__________Afra Firdausi_________Ayra Aisha___________Aisha Abdul__________Abdul Aliya___________Aliya Fatima_________Amira Kulsoom________Kuskus Happy reading #projectnigeriaUC2017
'Yan Gidan Gwaiba (Completed)  by Aynarh_dimples
Aynarh_dimples
  • WpView
    Reads 223,969
  • WpVote
    Votes 13,790
  • WpPart
    Parts 44
Yanka mata wani wawan mari tayi though ba yau suka saba gwabzawa ba, cikin masifa ta nuna mata ɗan yatsa "karki kuskura ki kara faɗin haka, any resemblance to you is what I hate most about myself" saita fashe da kuka.
AMAREN BANA by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 143,576
  • WpVote
    Votes 9,318
  • WpPart
    Parts 17
#9 in romance on 05/09/2016 "Wai ina son ki fada min, me yake damun ki ne, da za ki haddasa irin wannan fitina, sannan ki zauna lafiya, kamar ba abinda ya faru?" Dubansa ta yi a sanyaye, sannan ta-ce. "Ina da dalilina." "Wane irin dalili ne, zai sa ki na ji, ki na gani auren iyayenki ya mutu? Idan banda irin gurguwar tunani irin naki? Ashe ki na da halin yin gyara a wannan al'amari, ba za ki yi ba?" Mikewa ya yi daga kan kujerar zai tafi, da sauri ta kamo bakin rigarsa, ya tsaya, ganin zai saurareta, ya sa ta sakar masa riga. "An fada maka ni ma ina jin dadin ganinsu da na ke yi a haka ne? Sam, ba son raina bane, amma na daure na kauda kaina, saboda mu kawar da gagarumar matsalar da ta fi wannan. Na san halin Momi, tana da fada, tana da rashin son gaskiya, amma kuma haka tana da saurin nadama, na san za ta nemi afuwa, kuma Abba zai saurareta. Sai dai wannan tafiyar, dole ka taimaka ka ba ni goyon baya, don mu shawo kan al'amarin nan tare." Kallonta ya yi, ita ma duk ta jikkata, ta jejjeme ta zama wata iri, tabbas yadda take ji haka yake ji, koma fiye, don bayan baya sonta, ya tsani uwarta, sannan yana mutuwar son Meena. "Ki yi hakuri, amma ba zan iya aurenki ba." Ranta ya baci kwarai, har ya juya zai fita ta-ce. "Saboda me ya sa ba za ka iya aure na ba? Saboda me ya sa ban kai matsayin na zamo matarka ba?" "Ki fada min, ta yaya zan iya zama dake, alhali ki na matsayin 'yar matar da na tashi da tsanarta a zuciyata?" "Wane irin dalili zai sa maka tsanar mahaifiyata, har da zai sa ni ba za ka iya aurena ba?" Shiru ta yi don ta ji dalilin wannan tsanar.
The Story Of Us  by AmirahJulde
AmirahJulde
  • WpView
    Reads 111,226
  • WpVote
    Votes 4,074
  • WpPart
    Parts 7
Life doesn't always end with a happily ever after. Life is an epitome of sweet and sour. Life is an epitome of bitter and sweet. Life is not a bed of roses. Life offers you honey today, and decides to hand you lime the next. Surrounding occurrences in my life and that of the people around me, shaped me into who I am today, my life's never how I planned it to be. Today. I am going to write the story of my life, Of Ramadan, Amani, our parents and how destiny entangled us in its web. My name is Khadijah Manal Yusuf Gana and this is, THE STORY OF US...