sumrhaf's Reading List
18 stories
NAGA TA KAINA by Sadnaf
Sadnaf
  • WpView
    Reads 97,131
  • WpVote
    Votes 7,864
  • WpPart
    Parts 64
A TRUE LIFE STORY A HRT TOUCHING STORY
AL'ADUN WASU (Complete) by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 226,554
  • WpVote
    Votes 16,232
  • WpPart
    Parts 45
Bahaushen mutum yana da kyawawan dabi'u wadanda addinin Musulunci da al'adunmu su ka koyar damu. Sai dai zamani yazo da wani salo, mun wayi gari bamu da abin koyi da tinkaho sai AL'ADUN WASU. Shin hakan hanya ce mai bullewa???
MUTUM DA DUNIYARSA...... by BilynAbdull
BilynAbdull
  • WpView
    Reads 130,520
  • WpVote
    Votes 9,459
  • WpPart
    Parts 41
Wannan labari labarine da ya taɓo rayuwar da mafi yawan mata ke fuskanta a wannan rayuwar, tare da rayuwar kishi na gidajen aurenmu, da nuna jarumtar mazan ƙwarai da ke aiki da hankali da ilimi wajen tafiyar da ragamar rayuwar aurensu. Magidanta da yawa basa son a haifa musu ƴaƴa mata, abin kuma zai baka mamaki idan zaka tarasu wajen buƙatar jin dalilinsu, musani UBANGIJI ya fimu sanin mu su wanene? miyasa yayimu jinsi-jinsi, yare daban-daban, zuri'a daban-daban. kai dai ka roƙi ALLAH ya baka mai albarka kawai shine magana.
DAMA TA COMPLETE  by HauwaAUsmanjiddarh
HauwaAUsmanjiddarh
  • WpView
    Reads 282,612
  • WpVote
    Votes 9,688
  • WpPart
    Parts 50
Labari ne da baku tab'a jin irin sa ba, matarsa ce bata haihuwa mahaifarta tana da matsana, sai ta sashi ya auri wata yarinya a b'oye babu wanda ya sani daga shi sai ita, akan yarinyar ta haifa musu yara sai ya sake ta, da yarinyar tayi ciki, itama sai ta fara cikin k'arya, suka nunawa duniya yaran nasu ne, ashe k'addara ta riga fata
TARAYYA by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 705,040
  • WpVote
    Votes 58,741
  • WpPart
    Parts 49
Royalty versus love.
ZUCIYA....kowa da irin tasa by AyusherMuhd
AyusherMuhd
  • WpView
    Reads 656,316
  • WpVote
    Votes 34,878
  • WpPart
    Parts 89
A romantic fiction between a man who live in a wealthy family and a girl who live in a poor village, she is really innocent but as live go on she change a lot by trying to protect her love.
KASHE FITILA by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 251,681
  • WpVote
    Votes 18,495
  • WpPart
    Parts 53
Iyaye musamman mata sukan sadaukar da dukkan farincikinsu domin kyautata rayuwar 'ya'yansu. Haka ce ta faru ga Maamu har zuwa lokacin da Allah Ya azurta mata tilon danta Awaisu. A daidai lokacin da take tunanin kyautatawa wadanda suka wahalta musu a baya sai Gimbiya matar dan nata ta murda kambun da ko iyayenta basu santa dashi ba.... Ga uwa, ga da sannan ga suruka.
RAI BIYU by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 440,195
  • WpVote
    Votes 46,521
  • WpPart
    Parts 63
Nawwara an 25 Year old beautiful Fulani Girl. The daughter of a poor man, she aims to help her poorest families. fell in love with BILAL her best friend. Working with her Ex-husband JIBRIL the CEO of One-On-One limitless company. To him love it's just four letter word... *** *** *** It's all about destiny. Heart touching. Love story. Kyauta ne. Just vote and comment.
KWARATA... by meelatmusa
meelatmusa
  • WpView
    Reads 810,939
  • WpVote
    Votes 33,534
  • WpPart
    Parts 112
Ƙalu bale gareku matan aure