HafsatBalaIngawa's Reading List
199 stories
SOORAJ !!! (completed) by fatymasardauna
fatymasardauna
  • WpView
    Reads 901,080
  • WpVote
    Votes 71,606
  • WpPart
    Parts 59
Zanen ƙaddaransa yana cikin zuciyarta, kamar yanda zanen nata ƙaddan ke cikin tasa zuciyar. Idan zuciyoyi suka haɗe waje guda akan samu wata irin zazzafan ƙauna. Ako da yaushe jinsa yake kamar wani baƙon halitta, RAUNI DAMUWA sune abun da sukayi tasiri wajen cika rayuwarsa, yasani kowani bawa da irin tasa ƙaddaran Amma shitasa Ƙaddaran takasance me girma ne agareshi.... *** hearttouching and destiny!!!
ƘANWAR MAZA by Ayshercool7724
Ayshercool7724
  • WpView
    Reads 64,902
  • WpVote
    Votes 1,188
  • WpPart
    Parts 23
Labarin Yarinyar da ta tashi a tsakanin yayyenta maza, da suke shirye da aikata ko menene saboda ita, ba ta san tsoro ba, rashin ji ya kaita ga haɗuwa da ƙaddararta, ko wace iri ce ƙaddarar ta ta?
KALBIM by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 7,625
  • WpVote
    Votes 79
  • WpPart
    Parts 7
1 heart❤️‍🔥
BURI 'DAYA by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 34,853
  • WpVote
    Votes 1,746
  • WpPart
    Parts 5
and where love ends hate begins.......rayuka da ra'ayoyine daban daban tareda banbamcin rayuwa Amma burinsu dayane...na cimma burin daukar fansar abinda kowannensu ke ganin an wargaza masa.
MIN QALB by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 20,255
  • WpVote
    Votes 680
  • WpPart
    Parts 7
Labarin daya qunshi juyin rayuwa tareda soyayya me sanyi.
NOOR ALBI by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 7,428
  • WpVote
    Votes 258
  • WpPart
    Parts 6
Rabo sai Mai shi..Bata taba saka ran shigowarsa ko zama jigo a rayuwarta ba sbd kallon datake Masa amatsayin uba Kuma mariqinta.,soyayyace tashiga tsakaninsu batareda sun ankaraba bayan dukkaninsu sun haramtawa kansu hakan,Shin ta yaya zata kalla mijin yayarta Yar uwarta amatsayin nata mijin??
chronicles of ZAYTOONAH (Hausa novel) by BestHausaNovels_
BestHausaNovels_
  • WpView
    Reads 1,596
  • WpVote
    Votes 71
  • WpPart
    Parts 20
Tausayi da kuma taimako ya sa shi jajiɓota ya kawota cikin danginsa na Fulanin usul. Ta zauna cikin tsangwama da ƙyashi. To kasancewarsu mabiya addini da kuma yare mabanbanta hakan bai hana soyayya mai sanyi ƙawalniya a zuciyarsu ba. Sai dai soyayyarsu ta zo da jarrabawa kala-kala. Wannan jarrabawa kuwa bai tsaya iya su ba, sai daya ya shafi 'yarsu Zaytoonah... Cikin wannan tafiya zaku ga yadda ake SO da zuciya ɗaya. SO da baya tsufa. SO daya ke jure duk wani juyi-juyi na rayuwa. SO ɗaya ne tak. Kuma Maryam Nkiru ta yiwa TJ shi. Duk rintsi, duk wuya soyayyarta na TJ ne. Ku biyoni a labarin Chronicles of Zaytoonah dan samun labarin soyayya da kuma halin rayuwa...
I MARRIED A PRINCE 👑  by meenatsalanke
meenatsalanke
  • WpView
    Reads 301,644
  • WpVote
    Votes 19,786
  • WpPart
    Parts 70
In the heart of Northern Nigeria, where tradition and culture run deep, a young Fulani girl's fate is sealed when she's forced into a marriage with the stranger she saved by the river bank, unaware he is the prince of Gombe. As she navigates the complexities of royal life, she must confront the Harsh realities of her new world and the secrets that surround her new world. Will she find Love, or will duty and tradition tear them apart? . With the rich cultural heritage of this the North as its backdrop, "I Married a prince" is a tale of love , duty, deceit ,betrayal ,royalty ,bloodshed and romance Dive into the world of " I MARRIED A PRINCE" to discover.
INDO SARƘA COMPLETE by AmeeraAdam60
AmeeraAdam60
  • WpView
    Reads 78,530
  • WpVote
    Votes 5,550
  • WpPart
    Parts 57
Cikin dare lokacin ƙafa duk ta ɗauke banda kukan tsuntsaye ba abunda yake tashi, alokacin ta farka daga bacci kayan wajen Goggo tasa ta ɗauko zumbulelen farin hijabin tasa, kwandon kayan kwalliyarta da shafe sati bata buɗeshi ba, ta buɗe ta ɗauko hoda ta zazzaga ta shafe fuskarta, hannu da ƙafafuwa Ludayin miyar Baba Huwaila da tun rana ta ɓoyeshi ta ɗauka ta sa a hijabi, ƴar fitilarta ta ɗauka ta fito daga ɗaki saɗaf-saɗaf ta je wajen bakin ƙofa ahankali ta zare sakata ta fice, kamar Aljana ita kaɗai ce a waje haka ta samu ta ƙarasa bayan katangar gidan Mai Gari ( _Dake gida huɗu ne tsakanin gidana Baba Huwaila da na Mai Gari_) ta kamata ta ɗane ta dirga. A hankali ta ɗaga labulen ɗakin Mai Gari ta shiga ta same shi a kwance baccinsa yake hankali kwance, toshe bakinta tayi tana dariya ƙasa-ƙasa musamman da ta tuna irin muguntar da zata yiwa Mai Gari, sai da tayi ta gama ta koma saitin kan Mai Gari ta zaro ludayin miyar ta dai-dai ci kan sa ta bashi ƙwaaal, azabure Mai Gari ya tashi yana susar gurin baya yaja ganin mutum tsaye cikin fararen kaya. Indo canja murya tayi shigen ta Goggo sannan ta fara magana, " Ni ce Goggo Kakar Indo Sarƙa nazo tafiya kai cen makwancina tunda cin Amana zakayi " Mai Gari cikinsa ne ya juya baiyi aune ba sai ji yayi ɗumi na bin wandonsa, Indo na ganin Fitsari na bin ƙafar Mai Gari ta gimtse Dariyarta ta kuma cewa.....🥱
KWARKWARAR SARKI MATAR YARIMA CE by miss_untichlobanty
miss_untichlobanty
  • WpView
    Reads 47,154
  • WpVote
    Votes 5,564
  • WpPart
    Parts 56
ASSALAM ALAIKUM! NAGODE SOSAI DA KUKA DUBA WANNAN LABARI FATAN ZAKU ILMANTU .WANNAN SHINE LITTAFI NA NA 4. LABARIN NAN MAI SUNA "KWARKWARAR SARKI MATAR YARIMA CE" YARIMAN MA ME JIRAN GADO. TABBAS DA ANJI WANNAN ANSAN BA KARAMIN MAGANA BANE DAN KUWA SARKI YACE A KASHE YARIMA.. TA YAYA ZA'AYI UBA DA DA SU KASANCE DA MACE GUDA A LOKACI GUDA ? SHIN RASHIN SANI NE KO DE YARIMA NE YA CI AMANAR SARKI? KO DE SARKIN NE YACI AMANAN YARIMA? YA ABUN YAKE NE KUMA YA ZA'A FANJE? DAN KUWA DE WANNAN MATAR TANA DAUKE DA JUNA BIYU. NA SARKI NE KO NA YARIMA? DA NE KO JIKA KO KUWA KANI NE? SHIN ZA'A KASHE YARIMAN KO KUWA ZAI SHA DA KAFAR BAYA? WAI MA WACECE WANNAN YARINYA DA HAR TAKE HADA GURI HAKA BAIWA KO MAI YANCI? KU BIYO NI CIKIN WANNAN LABARI DAN JIN YADDA ABIN ZAI KASANCE. SAURAN LABARAI NA MASU ZAKI KAMAR ZUMA: 1. KURUCIYAR MINAL. 2.YARINYAR CE TAYI MIN FYADE . 3.YA JI TA MATA. 4. KWARKWARAR SARKI, MATAR YARIMA CE DAN ALLAH A TAIMAKA AYI FOLLOWING DINA 🥰!