mienart's Reading List
25 stories
YA JI TA MATA by miss_untichlobanty
miss_untichlobanty
  • WpView
    Reads 88,555
  • WpVote
    Votes 8,201
  • WpPart
    Parts 63
Wannan labari me suna YA JI TA MATA shine littafina na uku.... Labarin wani saurayi ne Wanda bashida aiki sai zina, a cewar sa ba laifinsa bane Allah ne yayi sa hariji. Toh hakan ne yasa iyayen sa suka rufe ido sai yayi aure amma fa an gudu ba'a tsira ba domin kuwa babu wacce take iya zaman sati biyu dashi tsanani kwana 10 sai su gudu. Toh fa an Sami matsala domin reshe ta juye da mujiya inda Allah ya hadosa da Wanda ta fisa jaraba toh yanzu kuma shi ke gudu. Wai ya za'a kwashe ne a lokacin da iyayen sa sukace bai isa ya saketa ba kamar yadda ya dafa kur'ani cewa bazai saketa ba? KU BIYONI CIKIN WANNAN LABARI NAWA DAN JIN YADDA ZA'A KAYA. SAURAN LABARAI NA: 1.KURUCIYAR MINAL 2. YARINYAR CE TAYI MIN FYADE AND NOW 3. YAJI TA MATA.
Farin Wata by donutfairy
donutfairy
  • WpView
    Reads 13,738
  • WpVote
    Votes 758
  • WpPart
    Parts 8
#paid Sunanta Munubiya An saka mata sunan mata ba don ana tunanin ita cikakkiyar mace ba ce.. An saka ma ta sunan ba don ana tunanin wataran ba zata girma ta zama namiji ba.. An saka ma ta ne domin ana bukatar ta gaji mai sunan.. Zan baku labarin 'yar mace 'Yar da ta ci sunan uwarta 'Yar da ko musulunci bai bata uba ba! 'Yar da cikin cikin mahaifiyarta aka tsinewa haihuwarta!" Halittar da ke tsakanin jinsi biyu Mace ce ko namiji? Wannan sai a farin wata sha kallo! Me zai faru a lokacin da halittarka ta banbanta da ta kowa?
A JINI NA TAKE by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 69,946
  • WpVote
    Votes 3,092
  • WpPart
    Parts 12
Labari ne daya kunshi masarautu biyu; Masarautar Katsina, wacce take cikin Nigeria da kuma Masarautar Damagaran, wacce take cikin Kasar Niger. Labarin yayi duba ne da rayuwar Yarima Bilal, wanda rashin magana da miskilanci ya kanja ya shiga tarun matsaloli, wanda hakan yake haifar mashi da auren Zeenah Kabir Muhammad. Diyar Bafade da kuma baiwa. Me zai faru a rayuwar auren da aka hada miskili da kuma masifaffiya? Wanda dama tun farkon haduwarsu da masifa aka fara har yakai ga ya kure hakurinta ta sharara mashi maruka biyu? Shin ko zasu samu zaman lafiya kuwa? Bilal wanda ya kasance zuciyarshi a kulle take tun bayan rasuwar mahaifiyarshi zai bude ma Zeenah ita? Ya rayuwa zata basu bayan Zeenah ta fada soyayyarshi sai kwatsam Juwairiyya ta kunno kai? Wane hali Bilal zai shiga a lokacin da Fulani ta bankado wani tsohon sirri dake tsakaninsu? Fulani fah? Wacce take uwar gida kuma mai kula da hidimomin Masarautar Katsina gaba daya? Zata rufe sirrin data gano tsakanin Zeenah da Bilal dan gujewa tarwatsewar farin cikinsu? Abu daya ne zai kai ga na biyu, wanda har Bilal zai tsinci kanshi an mashi shamaki da Masarautar Katsina, hakan zai dangantashi da Masarautar Damagaran! Ku biyo Yar Malumfashi domin jin yadda labarin zai kasance.
BAYA BA ZANI by fadeelalamido
fadeelalamido
  • WpView
    Reads 24,912
  • WpVote
    Votes 1,016
  • WpPart
    Parts 17
Hausa novels
A GIDANAH  by AyusherMuhd
AyusherMuhd
  • WpView
    Reads 654,885
  • WpVote
    Votes 66,735
  • WpPart
    Parts 72
Duk wani abu da ya kamata ina maka shi, nice shanka, nice tufafinka, kula da mahaifiyarka, komai na rayuwa na dauke maka shi amma ka rasa abinda zaka saka min dashi sai wanan? A gidana? Ka kawota kacemin kanwarka? Na bata gurin zama, ashe karya kake min dakai da mahaifiyarka? Bazan taba yafemuku ba wallahi.
Be mine {Completed}✔  by kiranhafeez
kiranhafeez
  • WpView
    Reads 2,907,595
  • WpVote
    Votes 122,800
  • WpPart
    Parts 32
Stay in your limits. Don't think that I don't know anything. I cannot forget what you and your mother did to me and with my sister. Be there where you are." He said and I held the wall to stop myself from falling. "One more thing,never again do it. Never touch my things again."He said and a tear escaped from my eyes to roll down on my cheek He went out of the room,leaving me all alone,with so much hurt. He shut the door so hardly that I jumped on my place. Tears were rolling down on my cheeks. I sat down on the floor. I was remembering each and every word he said today. All in these days, I had a hope that one he'll be mine but today he just broke everything. Stay in your limits. I cannot forget what you and your mother did to me and my sister. Be there where you are. His words were ringing in my ear,telling me who I'm to him. He thought I was behind all this. He thought that I was with my mother,compelling him to marry me. But he was wrong. I wanted to tell him. Words seems to lost for me. He said never touch his things."His things?" We are separate ?? I thought, I am his wife and he know that I have the right on his everything but today he just told me my limits. ★~~★~~★~~★~~★~~★ Be with Jahan and Zeeniya to witness their journey of making the other fall.
You are MINE! by lailamehtaab
lailamehtaab
  • WpView
    Reads 8,626,050
  • WpVote
    Votes 318,899
  • WpPart
    Parts 65
The line separating darkness and light is very thin, no one knows when they will stumble upon the other side. The same thing happened to him long ago, an incident and he was dragged into the other side of the world, but instead of being devoured by the darkness, he swallowed it. Ruling over the demons of the society he was no less of a demon to them, a demon that fell in love with the fairy of light, Noor. Mahnoor, a cheerful young girl who suddenly finds herself imprisoned in a cage created by the most infamous man she knew, Moosa Khan. Who claimed to love her, but how can this fairy of light love back a demon? ________________________________ *Not edited, read on your own risk.* Cover by @AdibahRafhanah
TARAYYA by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 704,127
  • WpVote
    Votes 58,740
  • WpPart
    Parts 49
Royalty versus love.
DAWOOD✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 542,849
  • WpVote
    Votes 51,411
  • WpPart
    Parts 48
Limitlessly love.
Mai Tafiya by donutfairy
donutfairy
  • WpView
    Reads 199,943
  • WpVote
    Votes 20,170
  • WpPart
    Parts 29
Labarin wasu mata guda uku mabanbanta asali da kaddara ta hada su a yayin da suka dauki aniyar yiwa talauci gudun fanfalaki. Sai suka fada karuwanci..duniya ta zo musu a tafin hannu har suke zaton tafiyar ta kare. Ku biyo su tsakanin Niger da Nigeria mu ga yadda za ta kaya! Mai tafiya..wani guzuri ka tanada??????