aishamgj's Reading List
15 stories
After 2 by imaginator1D
imaginator1D
  • WpView
    Reads 544,853,319
  • WpVote
    Votes 10,327,897
  • WpPart
    Parts 103
This is the sequel (continuation) of After. Hardin and Tessa's relationship will be tested in ways she never expected, but he knew of all along.
After by imaginator1D
imaginator1D
  • WpView
    Reads 726,299,369
  • WpVote
    Votes 11,506,346
  • WpPart
    Parts 114
Tessa Young is an 18 year old college student with a simple life, excellent grades, and a sweet boyfriend. She always has things planned out ahead of time, until she meets a rude boy named Hardin, with too many tattoos and piercings who shatters her plans.
After 3: My Part by infatuation--
infatuation--
  • WpView
    Reads 56,821
  • WpVote
    Votes 814
  • WpPart
    Parts 6
My take on what I want/ my theory of After 3, written by @imaginator1d! Go check her out! ****I DO NOT OWN THE AFTER SERIES! @IMAGINATOR1D DOES! THIS IS JUST MY OPINION****
ABINDA AKE GUDU (Completed) by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 329,134
  • WpVote
    Votes 20,996
  • WpPart
    Parts 61
Labarin Asmau....labarin ABINDA AKE GUDU.
AHUMAGGAH by SURAYYAHMS
SURAYYAHMS
  • WpView
    Reads 672,740
  • WpVote
    Votes 52,612
  • WpPart
    Parts 49
"Never let your best friend become your enemy"...that was my abbus last words before he left the world.Am a perfect girl,with a perfect heart i secrifice alot witout expecting returns.In this world they are two main life directors,the push or pull factors,surely one is good one is bad, both are necessity.BUT my necessity was meeting him,who is he?the royal prince of persia.a bonified brigadier general of USMC. As a wife, sister, or maid that only my destiny will tell.... #Bahiyya Ahmed #khaldun sa'ood #junnut
ABINDA KAKE SO by ayeshay_bee
ayeshay_bee
  • WpView
    Reads 86,028
  • WpVote
    Votes 7,178
  • WpPart
    Parts 72
Cike da takaici ya ke kallon ta yayin da idon shi su ka kada su kayi jajawur. Da kyar ya ke iya magana saboda zafin da kirjin ke masa "Asmau? Meyesa za ki mana haka bayan kin San muna son junanmu?kin cuce ni Ku kin cuci kanki. Ina kike so in saka raina. Ba ki min adalci ba ba kuma kiwa kanki ba" ita kam kuka ta ke wiwi da kyar ta ke iya magana "Kayi hakuri Ya Mukhtar ba zan iya ba"... Kallon tara saura kauta ya ke binta dashi kafin yace " kinji kunya Suhaila, kinyi asarar rayuwa in dai wannan rayuwan ta marasa tarbiyya kika zabawa kanki" ba tare da ta kalle shi ba ta tabe baki tace "Da kake maganan tarbiyya ai da sai kaje ka tuhumi Mahaifiyarka domin ko komai kaga ina yi tarbiyya..." Bai bari ta karasa ya kifa mata mari. A zabure ta dago idanuwanta tana shirin ramawa sai dai ido hudun da suka yi yasa ta yi kwafa ta wuce daki hade da jan tsaki. Zaune ta ke kan kujera a zahiri tana kallon yaran da ke gaban ta suna homework sai dai gabadaya hankalin ta bai kansu. A haka mahaifin yaran ya fito daga daki ya iske su "Ah ah Fadila ya kika kyale su su kadai suna Homework in ai da kin jawo su kunyi tare koh" kerere ta kalle shi sannan ta tashi a fusace ta yi daki ba tare da ta tsaya sauraren Abinda ya ke fada mata ba. Direct kan Gado ta nufa tana fidda wani hawaye mai zafi. Shin wannan wani irin rayuwa ce? Ta rasa wani irin zama ta ke a gidan Najib. Ita dai kam ta gaji dole ta nemi mafita. Kanta a sunkuye har ta gama sauraron mahaifinta. Kaman ance ta dago su kayi ido hudu da Faisal yana shigowa falon nan take idea ya fado mata da sauri tace "Yauwa Ya Faisal kazo a daidai" bai gane mai ta ke nufi ba har yazo ya zauna kaman yanda aka umurce shi. Cikin dakewa ta ce "Yauwa Abbah daman Ya Faisal ne kadai mu ka daidai ta dashi yace zai zo ya same ka kuyi magana yau" siririn murmushi Faisal ya saki gane idan zancen ta ya nufa. Lallai yarinyar nan dole ya koya mata hankali "Hakane Abbah daman munyi da ita yau zan same ka" murmushi mahaifin nata ya saki cike da farin ciki...
MASARAUTAR JORDAN!!! by Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    Reads 235,654
  • WpVote
    Votes 19,800
  • WpPart
    Parts 61
Baiwa ce......A cikin masarautar Jordan....... Kuma a haka suke kallonta a matsayin baiwar Amma tun daga ranar da yaganta ya Fahimci ba Baiwa ce....... Akwai wani ɓoyayyen alamari da tare da ita..Shin me yasa tayi yunkurin kashe shi? Dukda ba farar fata bace daga wani yanki na duniya take? Shi da kanshi yasanya Hannu akan kundin tsarin Masarautar kuma babu wanda yayi yunkurin dakatar da shi, sai dai Kashi........Qaddara tariga Fata..........
AUREN SIRRI COMPLETE  by HauwaAUsmanjiddarh
HauwaAUsmanjiddarh
  • WpView
    Reads 1,376,476
  • WpVote
    Votes 38,167
  • WpPart
    Parts 103
Matar shi ce ta farko bata san haihuwa, idan ta samu ciki sai ta zubar, as ending yake yin auren sirri da mai aikin gidan
LABARIN AURENA by DeejahtAhmad
DeejahtAhmad
  • WpView
    Reads 19,819
  • WpVote
    Votes 1,095
  • WpPart
    Parts 18
Labarin soyayya, sadaukarwa, cin amana... Najib da naila sun taso cikin jin dad'in rayuwa even thou mahaifan Naila r ol late, Najib ma mahaifinsa ya rasu, he's living with his mom. Sunyi aure bisa ga soyayyar da suke wa juna komai na morewar rayuwa se hamdallah se dai d'an adam tara yake baya ta'ba cika goma suna lackn abu guda d'aya rak! d'aya rak wanda rashinsa ya jefa su cikin 'kangin rayuwa.. d'aya rak yasa su afkowa kansu abinda ya ja su ga da na sani.. #Romance#love story#a little bit steamy#
ZUCIYAR MUTUM BIRNINSA by Ummy_Saudah
Ummy_Saudah
  • WpView
    Reads 86,998
  • WpVote
    Votes 5,538
  • WpPart
    Parts 30
Strictly inspired by TrueLove, extraordinary LoveStory,revolving around Islamic Values,Family goals,Friendship,Destiny nd a lot more, Showcasing dis in a super baffling way, #ZuciyarMutumBirninsa, sabon salon labari,wanda ya ke tafe da asalin qasaita a tattare da qasurgumin girman da son zuciya ke takawa Mutum a gun tafiyar da akalar rayuwarsa, wala goodvibes ta shirya yin boosting ko kishiyarta, mu shigo cikin rayuwar wa'annan bayin Allah, ko don dandanama kawunammu ainihin zuma da madacin dake danqare a cikin kundin rayuwar tasu, love makes d world go round abi, a kanta kangararren mutum ya kan rikide mana, akanta mutum me kudi kan dawo matsiyacin gaske, it's possible for friends to turn enemies, hk ne?, all in d name of love, ok, then we shall see, my readers/supporters 'm so much in need of d qualities surrounding dose title's i now gave u,pls give me d strength to write,write nd write without being tired mana, inspire me with ur support, u guys should tap nd read,promise u will never regret it,Insha Allah, started on 22nd July 2018, ended on 25th february 2019 o Saudah Adam Isah SUNNY SMILES,