miemieShettima's Reading List
69 stories
SANADIN CACA by SAKHNA03
SAKHNA03
  • WpView
    Reads 22,714
  • WpVote
    Votes 568
  • WpPart
    Parts 32
..........jinkirin auren danayi bai isheni jarrabawa ba,sai baba ya badani a caca?.......Wani ɗan daba ,ɗan shaye shaye,wanda bai san ya rayuwar mutane take ba ballantana yayi abu irin na mutanen. Taya zan fara rayuwa da wannan mutumin tukunna,taya zan fuskanceshi a matsayinsa na mijina,bayannni kallon da yakeyi min bamma kai matsayin dabbarsa ba a wajensa???? To wa zan kaiwa kukana ma,duk dai SANADIN CACA ne,koda baba zai ban haƙuri yarigada ya ruguzamin rayuwata a sanadiyyar cacar sa......
THRONE AND WHISPERS  by teemty_
teemty_
  • WpView
    Reads 11,921
  • WpVote
    Votes 2,009
  • WpPart
    Parts 32
YA Rahman! The Beneficent. The Merciful. We plan, He plans-and He is the Best of Planners. Afrah, a lively and outspoken young woman from the quiet village of Batsari, has always masked her pain behind smiles and chatter. But life, as always, has its own way of rewriting stories. When fate pulls her from the simplicity of her village to the bustling city of Katsina, she meets a stranger whose words linger in her heart longer than she expects. An unexpected opportunity leads her to the palace-a place of prestige, power, and secrets. But is this new life a blessing or a burden? THRONE AND WHISPERS is a tale of twists, silence behind walls, and voices that echo far beyond the throne. © Fateemah Zarah All rights reserved
UMMULKHAYR (Rarely Updated) by fadeeabubakar
fadeeabubakar
  • WpView
    Reads 20,252
  • WpVote
    Votes 1,522
  • WpPart
    Parts 19
COPYRIGHT©2020 FADIMATU ADAMU NAI'BI. . . . . . . . . . . . . . . "Are you crazy? You could have killed me." I glared. "You are still talking and breathing which means You're not dead, Yet." he winked. He freaking winked. Is he for real? "You are sick. You are a PSYCHOPATH. You need serious HELP!" I spit. When I was about to go out the door, I turned and glared at Lucifer who was looking at me in amusement. " just so you know, I will get back at you for this" With that, I ran upstairs. Highest Rankings: #1 in Fulani. #3 in success. Started: 17th July, 2020.
JANNAH  by rukayya_abdullah
rukayya_abdullah
  • WpView
    Reads 310,858
  • WpVote
    Votes 37,991
  • WpPart
    Parts 31
Jannah Uthman, a determined twenty-one-year-old, is on a relentless quest for justice for her deceased sister, a mission fueled by grief and the desire for retribution. As she delves deeper into the investigation, she crosses paths with Abdullah Abubakar Daggash, a brilliant state prosecutor known for his sharp intellect and unwavering commitment to the law. Abdullah, often referred to as "Sheikh," is drawn to Jannah's passion and resilience, and he becomes her unexpected ally in the fight for justice. However, as their professional relationship deepens, Jannah finds herself grappling with a whirlwind of emotions. The lines between vengeance and love blur, forcing her to confront her own motivations and desires. As they navigate a web of legal battles and personal turmoil, Jannah must decide whether to embrace the healing power of love or to succumb to her thirst for vengeance. With the stakes higher than ever, will she find the strength to let go of the past and choose a future with Abdullah, or will her pursuit of justice consume her entirely? CROSSROADS OF THE HEART
GIDAN KASHE AHU by Maryam-obam
Maryam-obam
  • WpView
    Reads 137,330
  • WpVote
    Votes 3,807
  • WpPart
    Parts 49
Labari ne akan yanda duniya ta lalace yara kanana suke zuba bariki, ba tare da sanin iyayensu ba......
TA FITA ZAKKA..! by JamilaUmar315
JamilaUmar315
  • WpView
    Reads 33,367
  • WpVote
    Votes 2,192
  • WpPart
    Parts 30
_*AMINA Yanzu abunda kika Zabama rayuwarki kenan..?So kike kamar yadda kika saka ma ABA dinku Hawan jini nima ki sakamin ko..?Gidan Uban wa kika je bayan an tashi makaranta..?Duka Sauran yan"uwanki sun gaji da nemanki sun dawo..Saboda ke kin FITA ZAKKA agidan nan sai abunda kika dama kike yi ko Amina..?Bin Maza kika fara..?Nace bin Maza kika fara..?Wlh ina Tsausayinki Ranar da Bakinciki zai kai Alhaji kasa Nima kin Sakani kuka ba sau daya ba sau Biyu ba, Amina ki kashemu ki Huta nace ki kashe mu ki huta..*!_
DUNIYA MAKARANTA CE. by queenbk2020
queenbk2020
  • WpView
    Reads 27,298
  • WpVote
    Votes 2,417
  • WpPart
    Parts 52
#10 Hausanovel, 15 June 2020. #47 Nigeria june 2021. Duniya Labari, Duniya Makaranta, Duniya Kasuwa, Duniya wasan gidan yara idan suka tara kasa suka gina gida mai kyau sai su sa kafa su rusa. Ta rasa me ɗaya zata yi taji sassauci a halin da take ciki, a ɓangare guda kuma ta rasa da wane ɗaya zata ji cikin abubuwa barkatai da sukai mata katutu a cikin wannan duhun dare, shin za taji da halin baro innarta da tayi cikin mawuyacin halin da bata da gata sai Allah? Ko da mutuwar Baba zata ji? Ko za taji da dabi'ar ƴan gidan su ne? Ko ko za taji da hanyar gidan su Naty data ɗinke mata ne? ta jefa ta tsundum cikin wata duniya sabuwa da bata san kowa da komai game da ita ba? Shin ita Bintu wai dama haka rayuwar take da tarin ɗaci da maƙaƙi a wuya? Haka duniyar take da kwazazzabe da tarin ramuka a cikinta? Nan ta ƙara sautin kukanta tana darzar majina. *** Garin yayi tsit baka jin komai sai kukayen tsuntsyen da suke ma Bintu rakiyar da bama tasan da shawagin su ba. Iskar dake ta kaɗa yaloluwar doguwar rigar dake jikinta yana wasa da jelar shukun kanta ma bata san da zaman shi ba, domin duk wasa sensory receptors da neurotransmitters dama duk wasu jijiyoyi dake aikin kai ma ƙwaƙwalwarta rahotanni. Sun tsaya cak sun tafi hutun taƙaitaccen lokaci. *** Tayi tafiya mai tsawo! ita kanta bata san adadin tsowon data ɗauka tana tafiya cikin babin ƙaddarar rayuwarta ba, take kuma aka maido nepa a cikin ƙwaƙwalwarta, tsayawa tayi cak ta dubi gabas da yanma, kudu da arewa amman ba hanyar da tai mata tayin sani.
INUWAR GAJIMARE💨 by Oum_Nass
Oum_Nass
  • WpView
    Reads 11,540
  • WpVote
    Votes 805
  • WpPart
    Parts 12
"Ka min alƙawari zaka kula min da Khadijatu fiye da rayuwarka! Ka min alƙawarin zame mata INUWAR GAJIMAREN da ko bai bada ruwa ba sai bada inuwa. Ka bani Kalmarka Ishaƙ!" Hawayen da ke zuba akan idanuwansa ya gaza tsayar su, bugun da zuciyarsa ke yi sai fama hau-hawa ya ke. "A'a Likita bana buƙatar hutun da kake ta kira! Wani hutu ne ya rage min bayan an lalata min rayuwar ƙanwata? Wani hutu ne ya rage bayan rai guda ɗaya tilo da nake da shi a duniya yana barazanar barina? Wani hutu ne ya rage min a duniyar da ta cika da mutane masu son kansu? Ina hutun da zanyi a yayin da mutane basu duba can-canta balle su kimanta su kyautata? Bani da wanan haɓakon, bani da wanan ƙumajin, bani da wanan jarumtar, dan na riga da nayi saken da wanan hutun ya warware ko wani sa rai da nake da shi. Ka faɗa min ina Khadijatu ta ke?" KHADIJATUL ISHAƘ 🙌 dabanne sai kun shiga ciki za ku ga abun da ya ƙunsa.
 AFRA  by Smiling_Bay
Smiling_Bay
  • WpView
    Reads 84,686
  • WpVote
    Votes 8,080
  • WpPart
    Parts 57
Murmushi tayi mishi wanda ya tafi da imanin sa yayin da ta juya kallonta ga duɓɓin mutanen wajen. Dogayen yatsunta biyu wanda suka sha jan lalle ta buga akan speakern dan ta ga ko yana aiki. Illai kuwa sai ta ji ƙaran bugun da tayi. Murmushi ta ƙara sakar wa mutanen da duk ita suke kallo, da mamaki a idanuwansu, kafin ta buɗe baki tafara magana kamar haka. " Assalamu alaikum " sai ta ɗan dakata kaɗan don su amsa mata, ba laifi wasu sun amsa mata wasu kuma sunyi ƙum da bakin su. " dama na zo ne don na nuna farinciki na game da taya abokin mu, kaninmu da yayen mu Salim murna " tace yayin da take kallon angon wanda tun tahowarta stage yake warwara ido kamar baƙin munafuki, gashi yanda zufa yake ta keto masa, zaka zata ba ac a wajen. Kau da idanunshi yayi kafin su hadu da nata. " amma kuma abin da ya sosa min rai game da wannan abin shine ni nafi chanchanta da a kira in zo in bada tarihin wanan bawan Allah. " ta ƙara dan dakatawa yayin da ta runsunar da kanta kamar mai wani tunani, sai kuma ta k'ara daga kanta ta kalle mutanen da duk suke yi mata kallon mahaukaciya wadda batasan abin da take ba. Budar bakin ta ne sai tace. " duk da dai an kira abokin ango yayi nasa bayanin barin in ɗan baku tak'aitaccen nawa ". " amarya Salima " tace tana kallon amaryar da tace kwalliya a cikin doguwar riga kalar ja itama, sai dai na amaryar bai kai na wannan budurwar kyau da tsaruwa ba, dan inbaka san wacce amaryar ba sai kazata itace. Salima wacce tun da yarinyar tafara magana ta ke ta faman bankamata harara, taja wani ɗan tsaki game da sake sakarmata wani hararan. Afra , yarinyar da ta ke kan stage in ta murmusa kafin tace ." ina taya ki murnar auran munafukin namiji, azzalume wanda bai san darajar mutane ba, ina kuma ƙara tayaki murnar samun daƙiƙin na namiji wanda ban da wata shakka ƙarshen sa bazai yi kyau ba, kuma ki kasa kunan ki kiji mijinko mayaudari ne, me bin mata ne kuma zan iya rantse miki fasiƙi ne " Read and find out
SANADIN MAHAIFINA  by SaNaz_deeyah
SaNaz_deeyah
  • WpView
    Reads 4,612
  • WpVote
    Votes 331
  • WpPart
    Parts 26
Gajeran labari ne, da yake nuna ILLAR FURUCI musamman cikin fushi. wannan littafin labari ne akan wasu ƴan mata wanda a ranar ɗaurin aurensu mahaifinsu ya furta mummunan kalami a kansu wanda wannan kalami ya bibiyesu kuma yayi sanadiyar rugujewar rayuwarsu. labari ne mai taɓa zuciya.