Hafsat973's Reading List
37 cerita
'YAR SHUGABA oleh rahmakabir
rahmakabir
  • WpView
    Membaca 51,897
  • WpVote
    Vote 3,129
  • WpPart
    Bab 40
*'Yar Shugaban k'asa ce* Queen Basma, ta hakimce a seat d'in baya ita kad'ai, sai Meena 'yar Governor Kaduna ce ita ke driving, sai Leema 'yar Sarkin Kano wacce take gefen Meena. K'aran wak'ar Music na Larabawa ke tashi a motan, dukkan su suna bin wak'ar tamkar sune suka rerata, sunayi suna rawa da jinsu da kad'a kai, kana ganin su kaga 'ya'yan gata, cike suke da farin ciki fal da nishad'i, domin ba suda wata damuwa ko matsala a rayuwansu. Motan baya itama na bodyguard ne, suke marawa motan Queen baya. Wani Matashin Saurayi wanda bai wuce shekara Talatin ba (30yrs), yake tafiya cikin sauri domin ya amso wa Ummansa nik'an masara da k'anwarsa Khadija ta kai ta aje, saboda zata wuce tallan kwai, hankalinsa yayi nisa sosai cikin tunani, baisan yahau kan titi ba. Meena ce taja mugun burki, ji kake k'iiiii kad'an ya rage ta buge shi, Aryan tsayawa yayi cak ya runtse ido yana fad'in *Innalillahi wa inna ilaihir rajuun* jira yake motan ta bigeshi domin ya riga ya sadak'ar motan zata kad'eshi, Cikin b'acin rai Queen Basma, Leema, Meena duk suka fito a motan, haka bodyguard suka yi parking akan hanya suka fito rik'e da bindigogi, cikin k'ank'anin lokaci suka had'a gosilo, mutane suka fara taruwa, ganin bindiga ne yasa kowa ya kama kansa, Queen Basma ta k'arasa kusa da Aryan bodyguard suka take mata baya, tsadadden k'amshin turarenta ne ya dawo da hankalin Aryan jikinsa, domin ji yayi wani k'amshi na ratsashi, bud'e ido yayi a hankali yayi tozali da kyakkyawar fuskan Queen wanda saida gabansa ya fad'i, nan take tsoro ya ziyarce shi, kallon k'asa da sama Queen Basma ta bisa dashi cike da jin haushinsa, kyamansa taji saboda wani irin warin zufa dake tashi a jikinsa, tattaro miyon bakinta tayi ta tofa masa a jikinsa tare da toshe hancinta da hankacif.
Haka Nake Sanki (Not Edited) oleh FadimaFayau
FadimaFayau
  • WpView
    Membaca 29,541
  • WpVote
    Vote 338
  • WpPart
    Bab 1
COMPLETED ✅✅✅ but not edited!!! Kar amanta ayi voting every page da aka karan wannan will make me happy nagode Duniya cike take da mutane iri iri masu mabanbantan ra'ayi....Rayuwar kadija a tunkushe take da ƙalubale kasantuwar ta wadda aka haifa ba ta hanyar aure ba duniya ta ƙita alokacin kowa ya gujeta take gudun haɗa zuriya da ita Allah ya bata wanda ra'ayinsu daban da sauran jama'a yace yaji yagani HAKA YAKE SANTA. Sai dai kash lokacin da take tsananin buƙatarsa kaddaru kala kala suka suko ko wane irin ƙaddara ce ko kadija zata iya jure musu shin suna aure ko kuwa ƙaddara ce ta rabuwa har abada ku biyo ni cikin littafin zakuji daɗin labarin da yaddar Allah....
 mowar miji (Borar Danginsa) oleh ZainabYakasai
ZainabYakasai
  • WpView
    Membaca 0
  • WpVote
    Vote 3,874
  • WpPart
    Bab 41
Seemby is their husband favourite,his endless love for her cause her hatred in the heart of her in-law... But with time she come to realised that Seemby deserves some love for her kindness towards everyone in the family. ....And she love her too!!!
MIJINA HASKEN RAYUWATA oleh bilkisubilya
bilkisubilya
  • WpView
    Membaca 36,629
  • WpVote
    Vote 3,059
  • WpPart
    Bab 18
kai din wani haske ne na rayuwata,saboda haka bani da wani miji bayan kai,duk wata gwagwar Maya zamu shata tare kuma mu tsira tare YUSRA. Bata dace da kai ba,saboda kai ba haske a rayuwarka sai duhu,ni kuma hasken rayuwarta ce ADNAN. Sai dai kuwa kada ya sameta,idan Dan ban zamantu mai kamun kai ba shiyasa ake man iyaka da ita,lallai idan na aureta zata zama hasken da zai haska rayuwata,in kuma ba haka ba sai dai kuwa ya rasa YAZEED
SAREENAH oleh fatymasardauna
fatymasardauna
  • WpView
    Membaca 181,435
  • WpVote
    Vote 8,600
  • WpPart
    Bab 51
A romantic love story
SOORAJ !!! (completed) oleh fatymasardauna
fatymasardauna
  • WpView
    Membaca 913,902
  • WpVote
    Vote 71,777
  • WpPart
    Bab 59
Zanen ƙaddaransa yana cikin zuciyarta, kamar yanda zanen nata ƙaddan ke cikin tasa zuciyar. Idan zuciyoyi suka haɗe waje guda akan samu wata irin zazzafan ƙauna. Ako da yaushe jinsa yake kamar wani baƙon halitta, RAUNI DAMUWA sune abun da sukayi tasiri wajen cika rayuwarsa, yasani kowani bawa da irin tasa ƙaddaran Amma shitasa Ƙaddaran takasance me girma ne agareshi.... *** hearttouching and destiny!!!
DACEWA✅ oleh Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Membaca 371,275
  • WpVote
    Vote 23,073
  • WpPart
    Bab 36
unexpected relationship last longer,,,, as east meets west in love....
Yarima Suhail oleh NanaBakari
NanaBakari
  • WpView
    Membaca 237,313
  • WpVote
    Vote 7,433
  • WpPart
    Bab 72
Twisted....!!
RIBAN HAKURI oleh Ammakatiti
Ammakatiti
  • WpView
    Membaca 0
  • WpVote
    Vote 183
  • WpPart
    Bab 8
Labari ne akan wata baiwar Allah da tasha wahalan rayuwa amma tayi hakuri ta jure ...Ku biyo ni dan jin labarin wannan baiwar Allahn
MATAR ABDALLAH.. oleh Feedohm
Feedohm
  • WpView
    Membaca 0
  • WpVote
    Vote 14,268
  • WpPart
    Bab 32
MATAR ABDALLAH.. A Firgice tace "Na shiga uku.!Me kake sha Abdallah? Murmushi ya sakar mata yana fad'in "Giyane ko kema zaki sha Matar Abdallah.? Fitowar yar budurwa daure da towel ya katse mata abunda tayi niyyar fad'a. Dukan kirjinta ya tsananta yayin ta kasa furta kalma ko daya. "Meet my ex-friend Matar Abdallah." ya fad'a tare da nuna matashiyar budurwar. "Impossible Abdallah.! "I will make it to be possible Matar Abdallah." Ya fad'a dauke da dariyar dake nuna alamomi da yawa. ** "Allah ya isa Abdallah wallahi baran tab'a yafe maka ba a rayuwata Tsinanne la'anannen Allah " Tattausan murmushi ya sake lokacin da yake daura towel a k'ugunshi yana fad'in "Ki dinga jam'i Matar Abdallah, tsinannu, la'anannun Allah, ni kam na yafe maki." Har ya juya ya kuma juyowa tare da jefa mata wani irin mahaukacin kallo yana fad'in"Matar Abdallah ki taimaka ki wanke Abdallahn ki yau mana." MATAR ABDALLAH