Liste de Lecture de ladysidek
190 stories
TAKAICIN WASU by SURAYYAHMS
SURAYYAHMS
  • WpView
    Reads 37,457
  • WpVote
    Votes 3,181
  • WpPart
    Parts 25
"Babu tantama ko shakku duk inda kaga tarayyar mutum uku to na ukun sun shedan ne". The Brave men falcons,a group of military tycoons trio that spell and cast the words of true solidarity in their friendship have been the citys best kept secret for years.but strange side effect is appearing as thy hit the aura of limitlessly unending fame,luxury and unstoppable power. When A freak suicide force tear them apart down to the era of thy spring born mates ravishing an UNTOUCHED DESTINY. Be not afraid of destiny, some are born by destiny,some achieved destiny and others hve thy destiny engineered right in their DNA.. Sun kasance a duniya mabanbanta but what will happen if all that bind is an unravalling DESTINY UNTOUCHED. In har qaddara zanen ubangiji ne then Let seee how the complicated destiny of nashwan hakeem wamako and zairah wasim kaita unveils. Give it a hack OR,u will be addicted.
KOME DA LOKACIN SA {COMPLETE}✓ by AfricanQueen300
AfricanQueen300
  • WpView
    Reads 68,218
  • WpVote
    Votes 6,665
  • WpPart
    Parts 44
Aure! Haihuwa! Arziki! duk na Ubangiji ne wani bai isa ya baka su ba! Kishi masifa ce
Z A K I by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 42,290
  • WpVote
    Votes 2,608
  • WpPart
    Parts 15
Meet Ataa - a 16 years old muslim girl. Growing up wasn't easy for her, she's struggling to make her life comfortable for her mother and her little brother. Doctor Asim helps her, and secretly sold her mother's kidney to Mr billionaire wife. Mr billionaire Aliyu was arrogant, strong as an lion CEO of Sky Global Resources, he doesn't tolerate negligence or stupidity, when he roars no one will roar back.
SOORAJ !!! (completed) by fatymasardauna
fatymasardauna
  • WpView
    Reads 897,723
  • WpVote
    Votes 71,566
  • WpPart
    Parts 59
Zanen ƙaddaransa yana cikin zuciyarta, kamar yanda zanen nata ƙaddan ke cikin tasa zuciyar. Idan zuciyoyi suka haɗe waje guda akan samu wata irin zazzafan ƙauna. Ako da yaushe jinsa yake kamar wani baƙon halitta, RAUNI DAMUWA sune abun da sukayi tasiri wajen cika rayuwarsa, yasani kowani bawa da irin tasa ƙaddaran Amma shitasa Ƙaddaran takasance me girma ne agareshi.... *** hearttouching and destiny!!!
SAUDALA by GaskiyaWritersAsso
GaskiyaWritersAsso
  • WpView
    Reads 12,361
  • WpVote
    Votes 370
  • WpPart
    Parts 10
comedian story.
WASU MATAN                               COMPLETED{02/2020}. by GaskiyaWritersAsso
GaskiyaWritersAsso
  • WpView
    Reads 8,387
  • WpVote
    Votes 391
  • WpPart
    Parts 9
fictional Story
  🖕Gaskiya Daya Ce 🖕 by kulsumbappa
kulsumbappa
  • WpView
    Reads 23,992
  • WpVote
    Votes 1,301
  • WpPart
    Parts 45
Labarin dake kunshi da kalubalen rayuwar zaman gidan Aure tsantsar munafurci, kissa, fuska Biyu.
WATA FUSKA by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 206,072
  • WpVote
    Votes 17,321
  • WpPart
    Parts 50
Sosai take a tsorace, ganin komai take tamkar a mafarki ji takeyi tamkar ma ace bata rayuwa a doron qasar, se zare ido takeyi tana kallon qungurmin dajin datake ciki, gata a d'aure ba hanyar guduwa, tayi iya kacin qoqarin taga ta qwace kanta amma sam abun ya faskara ya kuma tunzura, tunaninta d'aya yanzu idan wani naman daji yazo ya cinyeta ya zatayi kokuma wani mugun aljani gashi ko dankwali babu a kanta, babban tashin hankalinta shine sallar dabatayi ba, tun shekaranjiya da aka gudo da ita rabon datae sallah!!!! zata iya d'aukar kowane hukunci amma banda na hanata sallah!!! yaya zatayi da tulin sallolin dake kanta? batada halin yin koda taimamane sabida a d'aure tamau take to meye mafita?!!!!!!!
LABARI NA by Pherty-xarah
Pherty-xarah
  • WpView
    Reads 71,260
  • WpVote
    Votes 4,697
  • WpPart
    Parts 35
A Heart Touching Story Of a Young Girl Dr. Fulani Gafai..... (true life story)
El'mustapha  by Pherty-xarah
Pherty-xarah
  • WpView
    Reads 328,753
  • WpVote
    Votes 25,579
  • WpPart
    Parts 73
'Mijin yar'uwata nake so, farin cikin da yake baiwa matarsa nake son samu fiye da hakan, so nake na rabashi da matar sa da ya'yan sa ya zamto ba kowa a xuciyar sa sai ni. El'mustapha ya shiga cikin rukunni wasu mutane da nake ganin matuqar qima da mutuncinsu sannan kuma yabi ya manne a xuciyata yadda dai dai da minti daya na kasa manta shi, amma mutumin da baya ganin kowace mace a idanuwansa sai matar sa,,