aslamyyy25's Reading List
109 cerita
RAYUWAR MUSTAPHA oleh ashutrah
ashutrah
  • WpView
    Membaca 32,350
  • WpVote
    Vote 1,636
  • WpPart
    Bab 73
labarine akan wani saurayi Wanda yake son wata yarinya kuma yake Shirin fuskanta kowace irin wahala sbd ya mallaketa shin ya zata kasance zaiyi nasara kuwa?ko kuma zai hakura da itane.kubiyoni domin Jin wannan lbrn mai kayatarwa
KANWATA oleh Jiddasmapi
Jiddasmapi
  • WpView
    Membaca 58,279
  • WpVote
    Vote 3,702
  • WpPart
    Bab 85
Shin hakan yana faruwa? Ƙanwa taci amanar yayarta? Ku bibiyi littafin Ƙanwata zaku samu amsarku.
UWAR GIDA 😍😍😍 oleh Zayanb249
Zayanb249
  • WpView
    Membaca 7,568
  • WpVote
    Vote 213
  • WpPart
    Bab 8
Waka a bakin mai ita tafi dadi 😍😍😍😍😍his_hanan Nd m.hanna
KWARKWARAR SARKI MATAR YARIMA CE oleh miss_untichlobanty
miss_untichlobanty
  • WpView
    Membaca 49,547
  • WpVote
    Vote 5,570
  • WpPart
    Bab 56
ASSALAM ALAIKUM! NAGODE SOSAI DA KUKA DUBA WANNAN LABARI FATAN ZAKU ILMANTU .WANNAN SHINE LITTAFI NA NA 4. LABARIN NAN MAI SUNA "KWARKWARAR SARKI MATAR YARIMA CE" YARIMAN MA ME JIRAN GADO. TABBAS DA ANJI WANNAN ANSAN BA KARAMIN MAGANA BANE DAN KUWA SARKI YACE A KASHE YARIMA.. TA YAYA ZA'AYI UBA DA DA SU KASANCE DA MACE GUDA A LOKACI GUDA ? SHIN RASHIN SANI NE KO DE YARIMA NE YA CI AMANAR SARKI? KO DE SARKIN NE YACI AMANAN YARIMA? YA ABUN YAKE NE KUMA YA ZA'A FANJE? DAN KUWA DE WANNAN MATAR TANA DAUKE DA JUNA BIYU. NA SARKI NE KO NA YARIMA? DA NE KO JIKA KO KUWA KANI NE? SHIN ZA'A KASHE YARIMAN KO KUWA ZAI SHA DA KAFAR BAYA? WAI MA WACECE WANNAN YARINYA DA HAR TAKE HADA GURI HAKA BAIWA KO MAI YANCI? KU BIYO NI CIKIN WANNAN LABARI DAN JIN YADDA ABIN ZAI KASANCE. SAURAN LABARAI NA MASU ZAKI KAMAR ZUMA: 1. KURUCIYAR MINAL. 2.YARINYAR CE TAYI MIN FYADE . 3.YA JI TA MATA. 4. KWARKWARAR SARKI, MATAR YARIMA CE DAN ALLAH A TAIMAKA AYI FOLLOWING DINA 🥰!
KUSKURENMU ( Completed ) oleh zulaihatualiyumisau
zulaihatualiyumisau
  • WpView
    Membaca 189,107
  • WpVote
    Vote 13,444
  • WpPart
    Bab 95
Labari ne da ya kunshi ilmantarwa, fadakarwa, tare da nishadan tarwa. sannan yazo da sabon salon da yasha banban da sauran labaran da kika/ka taba karantawa.
Zuhraa❤❤ oleh Gureenjo6763
Gureenjo6763
  • WpView
    Membaca 249,794
  • WpVote
    Vote 14,420
  • WpPart
    Bab 60
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹 Read and find out.....
KURUCIYAR MINAL oleh miss_untichlobanty
miss_untichlobanty
  • WpView
    Membaca 330,286
  • WpVote
    Vote 22,552
  • WpPart
    Bab 101
This isa kinda story of a girl called MINAL where by she is a troublesome teenager but as the story goes,destiny joins her with one of Nigeria's military captain,the arrogant, softhearted CPT/MJ YAZEED ABDULMAJEED UMAR how will this saga end? What will happen when enemies are always chasing after their happiness to the extent of separating them? Is their love enough to bring them back together? DAN ALLAH KARKU MANTA DA FOLLOWING DINA SECOND BIYAR KACAL ZAI DAUKA. Follow me on kuruciyar minal to find out. RANKS YAZO NA #1 A AGRICULTURE NA #4 A HATRED ### UNEDITED ###
RUWAN DAFA KAI 2 oleh SumayyaDanzaabuwa
SumayyaDanzaabuwa
  • WpView
    Membaca 63,156
  • WpVote
    Vote 4,566
  • WpPart
    Bab 31
Nadama
Doctor Sheerah! (SAMPLE ONLY) oleh jeeedorhh
jeeedorhh
  • WpView
    Membaca 74,727
  • WpVote
    Vote 7,368
  • WpPart
    Bab 26
Rayuwarta, farincikinta, damuwarta, tashin hankalinta, komi nata ya ta'allaka ga mutanen nan su biyu ne kacal! Su kadai take kallo taci gaba da rayuwa kamar babu wata damuwa a ranta, her world revolves around them!! Me zai faru lokacin da abubuwa suka canza? Lokacin da tsohon aboki, kuma masoyi ya bayyana a cikin Rayuwarta? Lokacin da 6ataccen Yaya kuma 'Dan uwa Mafi soyuwa a rayuwar ta ya bayyana? Lokacin da bata yi zato ko tsammani ba?? Musamman idan abin yazo da wani zabi da zata yi, zabi wanda yake mai matukar tsanani da wahala... Shin, ko yaya zata kasance??? ☆*☆*☆*☆*☆*☆*☆*☆* Tafe suke cikin super market din a hankali. Shi yake tura akwatun sayayyar, yayin da Ramlah take makale dashi tana jidar abinda take bukata tana jefawa cikin akwatun. Dai-dai lokacin data kai hannu kan kwalin 'sponge cookies' tana kokarin dauka, taji hannu ya kamo hannunta ana kokarin daukar kwalin cookies din. Cikin sauri, kuma a lokaci guda, suka saki kwalin ya fadi kasa. Kamar hadin baki, su duka ukun suka durkusa tare da kai hannun su ga kwalin. Mistakenly, hannun shi ya sauka akan bayan hannunta. Wani hargitsattsen shock da matsananciyar faduwar gaba ya ratsa su a lokaci guda. Kyawawan dara-dara, kuma fararen idanuwa suka dago suka sauka akan zagayayyiyar, doguwar fuskarta, kafin ya dire su akan wasu irin deep-ocean blue eyes da Idanuwan shi basu taba katarin cin karo dasu ba! Ya samu kan shi da nutsewa cikin kogon su, yana karantar ta, yana ji a jikin shi, kamar.., kamar...! Ta kasa janye nata idanun daga cikin nashi, duk kuwa da amsa kuwwar da zuciyarta take mata akan tayi hakan, ta kasa! Kamar wadda maganad'isu ke fuzgar ta, haka take ji. Ita ta sani, kamar yadda zuciyarta ta fita sani, cewa shine!! Basu samu damar janye idanuwan su akan na juna ba, sai da siririyar muryar karamar yarinyar ta ratsa cikin dodon kunnuwan su; "Mom?!". ~~~~Wannan littafi sample ne kawai ch (1-24). Zaku iya samun sauran a Taskar Fikra.
A ZATO NA...!  oleh jeeedorhh
jeeedorhh
  • WpView
    Membaca 10,444
  • WpVote
    Vote 255
  • WpPart
    Bab 5
Kallon Umar nayi ina murmushi, "handsome, bari mu wuce ko?". Ya gyada kai, "Ok Sweety, zamu yi waya ko?". Na jinjina kai, "in shaa Allah. See you!". Har ya juya ya tafi, sai kuma ya juyo da sauri, "hey, bari in miko miki fruits". Na daga baki da niyar cewa na gode, Yaya Bilal ya katse ni ta hanyar yiwa motar key. Ya kalli Umar, "ta gode, sauri muke". Da wannan yaja motar. Ina hango Umar ta cikin gilashi yana daga kafada. Munje main gate, na juya na kalleshi, nace "Yaya ko zaka ajiye ni anan kawai, sai in karasa ciki?". Yadda kasan bango, haka ya maida ni, ko kallon inda nake bai yi ba. Bai ma nuna alamun yaji abinda nace ba, sai ma ya karawa motar wuta ya shige cikin makarantar. A bakin hostel ya samu waje yayi parking din motar, na fara yunkurin bude kofar ina jera mishi godiya, "na gode Yaya, a gaida Anty Ameerah". Sai da na fita, ina kokarin maida kofar in rufe, naga yana miko min leda mai dauke da tambarin Bitmas, na kalleshi fuskata dauke da alamun tambaya, kafin inyi magana ya riga ni, "karbi mana, kina bata min lokaci!". Nasa hannu biyu na karba, nace "nagode, Allah Ya amfana". Yace "Ameen" a kaikaice, yawa motarshi wuta ya kara gaba. Ni kuma na shige cikin hostel. ~Wannan littafi tsakure ne kawai. Zaku iya samun cigaban shi a zaurenmu na WhatsApp. Ga duk masu bukatar shiga, akwai bayanan yadda zaku yi ku shiga a ciki.