Basheer80's Reading List
13 stories
BUDURWAR SIRRI by shuraih99
shuraih99
  • WpView
    Reads 6,897
  • WpVote
    Votes 247
  • WpPart
    Parts 5
Labari mai cike da ban al'ajabi, rudani, mamaki da almara Labarin soyayya da aljana, DANDANO Ni da na kwanta cikin dakina kwatsam sai farkawa nai na tsinci kaina a tsakiyar kungurmin jeji Babu gida gaba babu gida baya Tsananin rudewar danayi ya sanya na zaci ko mafarki nake hakan yasa na dankarawa hannuna cizo Radadi gamida zugin da suka ziyarci hannuna lokaci guda su suka tabbatarmin ba mafarki nake ba Na mike a rude ina karewa jejin kallo Tabbas wannan ba irin jejin garina bane na fadi a zuciyata Domin kuwa irin wannan jeji shi nake gani a talabijin ................
'DAN MACE! (ENGHAUSA) by REAL-SMASHER
REAL-SMASHER
  • WpView
    Reads 82,204
  • WpVote
    Votes 6,345
  • WpPart
    Parts 55
...Dan an sadu sau ɗaya ba yana nufin mace baza ta iya ɗaukar ciki bane,komai a rayuwa yana tafiya ne da yadda Ubangiji ya ƙaddara zai kasance.. Uhmn! Turƙashi!! Shin me wannan mahaifin ya aikata haka? Just follow this fairy tale to find out how the story will turn out..
GABA DA GABANTA by Ayshercool7724
Ayshercool7724
  • WpView
    Reads 16,449
  • WpVote
    Votes 779
  • WpPart
    Parts 37
GABA DA GABANTA (Aljani ya taka wuta)😂 don't miss it, akwai cakwakiya
HIKMAH  by Shatuuu095
Shatuuu095
  • WpView
    Reads 130,969
  • WpVote
    Votes 13,935
  • WpPart
    Parts 51
HIKMAH.... The limping lady
KILALLU.                           {Completed 04/2020.} by GaskiyaWritersAsso
GaskiyaWritersAsso
  • WpView
    Reads 20,379
  • WpVote
    Votes 1,048
  • WpPart
    Parts 16
Tooooooooooo shidai wannan labari nawa ya farune a gaske Kuma lamarine Wanda yake faruwa a wannan rayuwa tamu mai Albarka. Inafata Ubangijina yabani ikon kammala wannan labari nawa lafiya, labari mai cike da darrusa mararsa iyaka.
WASU MATAN                               COMPLETED{02/2020}. by GaskiyaWritersAsso
GaskiyaWritersAsso
  • WpView
    Reads 8,394
  • WpVote
    Votes 391
  • WpPart
    Parts 9
fictional Story
TABARYA....mai baki biyu by Mrsjabo
Mrsjabo
  • WpView
    Reads 38,259
  • WpVote
    Votes 2,432
  • WpPart
    Parts 22
" kin yaudareni BAHIJJA, ni zaki rainawa wayo, ki mai dani SAKARAI, ki rik'a saka wasu abubuwa a jikinki, wad'anda kinsan Allah bai Halicceki dasu ba?" Jikinta rawa ya fara yi kamar mazari, "Ahamd dan Allah kayi hak'uri." Ta furta tana share hawaye. Katseta yayi, ta hanyar d'aga mata hannu....
JINI YA TSAGA by Oum_Nass
Oum_Nass
  • WpView
    Reads 21,298
  • WpVote
    Votes 1,334
  • WpPart
    Parts 20
Ba son ko wano uba bane samun balagurbi acikin ahalinsa, sai dai sau da dama ALLAH kan jarrabi bayinsa ta hanyoyi da dama. Duk da kasancewarsa babban Malami agarin hakan bai hana ya samu ta waya wajan gaza daqusar da mutum ɗaya tilo acikin ahalin sa ba. "Tabbas HAFSA zakka ce, daban take acikin yara na. Ni kuma itace tawa JARRABAWAR." "DUK da ana cewa JINI YA TSAGA FATA TA CIZA, awanan karon haƙuri na ya gaza. Bazan iya zama da HAFSA ba! zuciya ta ba zata ci gaba da jurar muyagun habaicin ta ba!" "NA san zaman ku da HAFSA ba mai ɗorewa bane HALIMA! Bazaki juri zama da ita ba. Ni na HAIFI HAFSA aciki na, na fiki sanin dafi da mugunyar halayyar ta." sai kun shiga cikin labarin zakuga ruɗaɗɗan al'amarin da ke cikin sa, labari ne mai ban haushi da takaici. labarin rikitacciyar yarinya mai halayyar ban haushi.
QADDARAR MUTUM  by UmmAsghar
UmmAsghar
  • WpView
    Reads 6,909
  • WpVote
    Votes 488
  • WpPart
    Parts 10
Rayuwar MUTUM tana tafiya ne a bisa bigire na QADDARA haka nan kuma bawa bai isa ya kauce mata ba. Shi yasa ma yarda da ita yake daga cikin shika-shikai na imani. Ku biyo ni cikin labarin Hasina don jin tarin qaddarori da ke bibiye da rayuwarta.
BAK'AR_RANA by dijawaziri
dijawaziri
  • WpView
    Reads 25,299
  • WpVote
    Votes 1,287
  • WpPart
    Parts 17
Miye ban bancin ki da karuwa? Zina kuma kinyi shi don Haka kije Allah ya tsine miki!!! Innalilahi wa inna ilaihi ranjiu'n Abba karkamin haka karka k'arasa kassara min rayuwa Abba Anya kuwa kai ne mahaifina ? Karki damu Aneesa ni zan zame miki komai a rayuwa zan share miki hawayen ki, kuma idan Allah yayarda sai duniya yafi alfahari dake... Kin cucemu kin zalun cemu kinci amanar Yardan Allah ya isa tsakanin mu dake... Aneesa yanzu kina ganin kinmana adalci kenan ? Yanzu dama abunda keke aikatawa kenan bamu sani ba kin cucemu Allah ya tsine miki Albarka da haihuwar ki wlh gara b'arin ki shegiya me Bakar zuciya.. Idan har kina son mahaifin ki ya dawo gare ki tow ki tabbatar Kairiyya ta yarda zata aure ni idan kuma ba hakaba keda mahaifin ki wlh sai dai kiga gawan shi kuma gawar ma sai naga dama... Anty dama kece mommy na ba Yadiko ba ? Anty menayi miki kika tafi kika barni alokacin da nafi bum'atar ki... Aneesa wata shida kadai nan gaba yar baiwa ke dashi a bincikin da likita yayi, yace da wuya ta wuce wata shida a raye idan kuma ta shige tow tayi nasara