xeeeeyy's Reading List
3 stories
RAYUWAR BADIYYA ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 277,711
  • WpVote
    Votes 21,590
  • WpPart
    Parts 61
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?
A day after forever. by harlyporsh
harlyporsh
  • WpView
    Reads 143,509
  • WpVote
    Votes 12,137
  • WpPart
    Parts 42
Destined for each other yet unsure of each other's motives, Sultana is arranged to get married to save her father's business and reputation. They were strangers who turned husband and wife with just a statement. But as time passes the ice between them melts. Little did they know that they would fall immensely in love with each other. Sultana faces unfortunate circumstances as she goes through different ordeals one after the other from the hands of his mother and her sister, who vowed to make her life a living hell. She goes through the adversities and adversaries with love, hate, pain and passion that tests the very soul of their love. Will her patience and endurance make her pass this test? And in the end will their love win again?
Beyond The Stars by Noretakes
Noretakes
  • WpView
    Reads 464,463
  • WpVote
    Votes 41,318
  • WpPart
    Parts 47
"You want to go find your brother, and I want to find my best friend. Since you're crazy and do dangerous things you can't go alone. Since I have no clue where to start or even how to, I can't go alone." "And since us together alone is haram..." "we marry and go together. Simple." He finishes off, a cocky smirk appearing on his face. --- Little did I know, that 'simple' would go a long way from its meaning. From crazy adventures, pretend loving, to hints of jealousy, that simple travelled further than ever. -------- #Muslim #ThatsWhyTheWholeMarriageThing Caution: Hearts May Explode Due to Some Scenes XD Extended summary inside*