SofiyaMuhammad's Reading List
17 stories
MAI HAK'URI KEDA RIBA by ayshartou
ayshartou
  • WpView
    Reads 33,203
  • WpVote
    Votes 2,283
  • WpPart
    Parts 23
It's a story about a girl who came from a poor family, she lives with her mom, brother, step mom, and her step sister. Her dad loves her so t much to the extend he can't control the love, her step mom was jealous about that because the father doesn't love Jamila her daughter as he loves Bilkisu so she decide to.....
TAFARU TA K'ARE......Anyiwa me dami d'aya sata... by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 176,977
  • WpVote
    Votes 15,280
  • WpPart
    Parts 52
"Mesa kake ambatar mutuwar nan wai, idan akan nace banasan kane kayi hakuri ina sonka wlhy, fiye ma da tunanin ka, na Amince zan rayu dakai rayuwa ta amana daso dakuma k'auna" ka tallafi rayuwata kadena fad'ar hakan kaji" Cikin azabar ta ciwon dayake ciki ya saki wani murmushi dayake nuna tsantsan jin dad'in da kalaman ta suka saka shi ya ce..."Naso ace kin furta mun wannan kalman tuni amma ko yanzu naji dad'i sosai, dad'in dana tabbatar dashi zan mutu a raina, My meenal zo matso kusa dani kinji?" da sauri ta k'arisa kusa dashi da rik'o hannun shi tace "kaga yanda kake numfashi ko yaa muhammad? ka daure ka dena magana kafin likitan yazo, save ur strenght plss" K'walla ya gangaro masa da k'yar ya iya furta "Wanda yake bayarda ikon numfashin ya buk'aci abinsa my meenal, lokacin tafiyane yazo tafiyan daba fashi, dukkanin abinda ya faru tsakanina dake na yafe miki matsayina na mijinki ina mikin fatan aljannar firdaus mad'auka kiya, ki sani inajin tsoro wlhy, tsoro nakeji my meenal" kuka ya k'wace mata sosai ta sanya kukan kuwa "Mesa kakemun maganganu a baud'e, wlhy ina fahimtar komai yanzu, hausarka tangaran nake fahimta mutuwa kake nufi zakayi bana fata kuma, kayi shiru kaji" Hannunsa d'aya ya mik'o mata wani takarda ta karb'a ya k'ara had'e hannun shi da nata da takardan, yace yana numfarfashi da k'yar "Ki bi abinda na rubuta a takardan nan, ki karantashi cikin nutsuwa kinji" batace komai ba daga ita har k'aninsa dake nan kusa da ita se gani sukayi yayi shiru bakinsa yana motsi amma basajin meyake cewa numfarfashi kurun yake sama sama, daganan sekuma yae shiru komai ya tsaya cak rai yayi halinsa!!!!!!!
A ZATO NA...!  by jeeedorhh
jeeedorhh
  • WpView
    Reads 10,400
  • WpVote
    Votes 255
  • WpPart
    Parts 5
Kallon Umar nayi ina murmushi, "handsome, bari mu wuce ko?". Ya gyada kai, "Ok Sweety, zamu yi waya ko?". Na jinjina kai, "in shaa Allah. See you!". Har ya juya ya tafi, sai kuma ya juyo da sauri, "hey, bari in miko miki fruits". Na daga baki da niyar cewa na gode, Yaya Bilal ya katse ni ta hanyar yiwa motar key. Ya kalli Umar, "ta gode, sauri muke". Da wannan yaja motar. Ina hango Umar ta cikin gilashi yana daga kafada. Munje main gate, na juya na kalleshi, nace "Yaya ko zaka ajiye ni anan kawai, sai in karasa ciki?". Yadda kasan bango, haka ya maida ni, ko kallon inda nake bai yi ba. Bai ma nuna alamun yaji abinda nace ba, sai ma ya karawa motar wuta ya shige cikin makarantar. A bakin hostel ya samu waje yayi parking din motar, na fara yunkurin bude kofar ina jera mishi godiya, "na gode Yaya, a gaida Anty Ameerah". Sai da na fita, ina kokarin maida kofar in rufe, naga yana miko min leda mai dauke da tambarin Bitmas, na kalleshi fuskata dauke da alamun tambaya, kafin inyi magana ya riga ni, "karbi mana, kina bata min lokaci!". Nasa hannu biyu na karba, nace "nagode, Allah Ya amfana". Yace "Ameen" a kaikaice, yawa motarshi wuta ya kara gaba. Ni kuma na shige cikin hostel. ~Wannan littafi tsakure ne kawai. Zaku iya samun cigaban shi a zaurenmu na WhatsApp. Ga duk masu bukatar shiga, akwai bayanan yadda zaku yi ku shiga a ciki.
UWA TA GARI (EDITING) by Ishamoha
Ishamoha
  • WpView
    Reads 46,248
  • WpVote
    Votes 4,179
  • WpPart
    Parts 57
Jawahir yarinya ce 'yar kimanin shekara sha takwas wacce take tsananin son mahaifinta kwatankwacin yanda take kin mahaifiyarta. Bata shakkar nuna soyayyarta ga mahaifinta a gaban kowa ciki kuwa harda mahaifiyarta dukda tanada masaniyar cewar mahaifanta sun dade da rabuwa. Zata zauna hannun matar uba wacce zata gana mata azaba irin na matan uba wanda imani ta musu karanci. Mahaifiyarta me sonta zata ceceta ba tareda tayi fushi akan halin da 'yarta ke nuna mata ba.
MAI SONA KO ZAB'INA? (ONLY PREVIEW)  by Deejahabdul
Deejahabdul
  • WpView
    Reads 84,879
  • WpVote
    Votes 1,110
  • WpPart
    Parts 6
This story is unhold now and taken down by the author, only preview chapters are available for reading , but you can still add it to your library, so that you can get notified when the story continues again. Or if it's available some where. Highest Rank #1st in general fiction lots of times. This story is a Hausa TRIANGLE LOVE STORY. NO JUMPING, NO TRANSLATING THIS BOOK INTO ANY LANGUAGE, NO COPYING AND SHARING MY STORY. ANY SORT OF PLAGIARISM IS NOT ALLOWED ON MY STORY. DOING SO WILL LEAD TO THE TERMINATION AND BANNING OF THE STORY FROM WATTPAD COMPLETELY. HOPE ZA'A KIYAYE. BANYARDA A KWASHE KO A JUYAMIN LABARI TA KOWACCE HANYA BA. BANYARDA AMIN SHARING LABARI A KO'INA BA. YIN HAKAN ZAISA NA TSAYARDA LABARIN KUMA NA CIRESHI GABAD'AYA DAGA WATTPAD. HOPE ZA'A KIYAYE.
*HUDAH 'YAR KARYA....* by asykhaleel
asykhaleel
  • WpView
    Reads 51,735
  • WpVote
    Votes 4,209
  • WpPart
    Parts 40
*HUDA YAR KARYA* _Labarine akan wata yarinya mai suna huda wadda ta dauki karyan dunia ta daurawa kanta alhalin ita ba yar kowa ba_. _Matashiyar yarinya ce mai tsabagen San karya da San gayu da shiga ta alfarma dansan abun dunia, Wanda kallo daya za a mata a dauka yar wani hamshakin mai hannu da shuni ne_ _A tsarin rayuwar Huda inda Kai Ba wani bane bata taba kulaka a hakan har ta kai ga haduwa da wani hadandan guy daidai da tsarinta_ _Wanda yayi sanadin gurbacewar rayuwaeta, yayi betraying dinta Har yakai ta ga samun ciki🤦🏻‍♀️ Wa'iyazubillah, Daman kwadayi babu abunda baya jawowa_ _Labarine da ya kunshi Abubuwa da dama dai, Se kun biyoni a wannan nvl din ne zaku ji abunda ya kunsa_ *Thank y'all* 😍
rayuwar BINTA ❤️❤️❤️ by meenatuu6875
meenatuu6875
  • WpView
    Reads 4,909
  • WpVote
    Votes 226
  • WpPart
    Parts 3
rayuwar tausai da wahala juriya da jajir cewa😪😪😪
SHIN SO DAYA NE? (Complete)  by Hafnancy
Hafnancy
  • WpView
    Reads 104,982
  • WpVote
    Votes 7,447
  • WpPart
    Parts 48
It's all about heart touching love story,betrayal & hot love💗............ Karku sake abaku labari
RUDANI by lashminzy
lashminzy
  • WpView
    Reads 8,103
  • WpVote
    Votes 258
  • WpPart
    Parts 6
Labarin soyayya mai hade da rikici, inda wasu yan biyu ke soyayya da yarinya daya amma batare data sani ba sai daga baya
NAMIJIN KISHI by jannahjay8
jannahjay8
  • WpView
    Reads 52,034
  • WpVote
    Votes 2,812
  • WpPart
    Parts 51
Khair gara nak'ara maimaita maki bake ba Aikin nan ke bari na tak'aita maki wallahi wallahi ban yarda dake da Dr Umar ba.... Cikin Kuka tace " Zargina kake? "Hawaye yana zuba a idonta... "Wallahi Ahmad sai kayi nadamar abunda kayi yau, zan tabbatar ma Jamila ba'a mata barazana arayuwarta bakuma a had'a soyayyarta da ta kowacce 'ya mace... Ahmad da kahad'a soyayyata da ta wata 'ya mace gara na datse tak'amarka ta d'a namiji kowa ya huta" ta nufeshi da wuk'a tsirara ahannunta " Khair agaskiya bazan iya lamuntan wanda d'abi'ar ba don haka mafita guda d'ayace, yazama dole nai wa alak'armu katanga" cikin karkarwa tace " me kake nufi? Kar kazo kai abunda zamuzo dukanmu muna dana sani kayi tunani" cikin zafin rai hawaye na fita a idonsa yace " sai dai ke kiyi nadama baniba, amma bawani kalami da zakiyi da zai hanani daukar mataki" ya tureta ya fice...