sambohadiza's Reading List
138 stories
JARABTA  by MSHAKURworld
MSHAKURworld
  • WpView
    Reads 76,433
  • WpVote
    Votes 2,837
  • WpPart
    Parts 19
Wanan labari ne akan jarabawan ubangiji, yanason wata baiwar Allah mai suna Aisha ranan bikinsu ta mutu, bayan wani lokaci mai tsawo saiya hadu damai kama da ita amma akwai wata gagarumar ukuba atattare da hakan kubiyoni danjin wanan labari mai dadi.
KISHIYOYINA 2016✔️ by Queen-Meemiluv
Queen-Meemiluv
  • WpView
    Reads 18,239
  • WpVote
    Votes 1,308
  • WpPart
    Parts 20
Ku shiga ciki ku sha labari me dauke da Darussa kala kala
WACECE SHAZMAH by HafsatMohdArabi
HafsatMohdArabi
  • WpView
    Reads 54,078
  • WpVote
    Votes 3,133
  • WpPart
    Parts 66
" what are you telling me bro inba mutum bace to WACECE ita who is she" dan cizon lips dinsa saal yayi " if you don't believe me come and see for yourself" Dariya shaheed yayi " alright then lets go and check who is SHAZMAH". I know by now everybody will want to know who is this girl and from which wold is she from😅..... and is she dangerous🦂or harmless well you can get the answers by following the story📚the story that will blow your mind love, romance, lust, depression, frustration I have it all ready for you a dangerous love triangle👌 perfect. Let's go💃
NAILA  by HafsatMohdArabi
HafsatMohdArabi
  • WpView
    Reads 65,872
  • WpVote
    Votes 5,301
  • WpPart
    Parts 70
A Story about a young girl NAila who has a gift of seeing the unseen things and who has to fight for her real identity......and also the evil forces who are against her can NAILA really make it.......
RIK'ON SAKAINA.. by maryamtalba
maryamtalba
  • WpView
    Reads 65,958
  • WpVote
    Votes 7,167
  • WpPart
    Parts 55
labarine Daya kunshi gargadi ga matan da suke raina niimar da Allah yayi musu ta aure, dn kwadayin duniya, rashin hakuri, RIK'ON SAKAINA labarine da zai jawo hanukulan matan nan da suka maida aure tamkar wasan yara, Sanin kanmu ne aure ya zamo tamkar abin wasa, ana masa rikon sakaina, mata basu daraja auren mazan ma basu daraja auren. Shin menene matsalar? Ta yaya kuma zamu magance matsalolin? Ku biyoni dn jin yadda rayuwar ABUWA zata kasance.
👸👸 QUEEN FARHA 👸👸👸Matar sarki👸 by realfauzahtasiu
realfauzahtasiu
  • WpView
    Reads 90,079
  • WpVote
    Votes 3,248
  • WpPart
    Parts 23
royalty and honesty
WANI GIDA...! by jeeedorhh
jeeedorhh
  • WpView
    Reads 130,272
  • WpVote
    Votes 12,237
  • WpPart
    Parts 31
Tana shiga cikin dakin, taji an janyo hannunta anyi gefe da ita. Cikin tsananin tsoro da bugun zuciya ta daga baki zata saki ihu, taji an sanya hannu an rufe mata baki, a lokaci guda kuma aka juyata tana kallon wanda yayi mata wannan aika-aika. Ta saki wani numfashi da bata san lokacin data rike shi ba, ta jefa mishi harara cikin wasa. Duk da cewa manyan fararen idanunta babu abinda suke fitarwa sai tsananin kauna mai tsafta. Ya kasheta da murmushin nan nashi da har kullum yake kashe mata jiki, ya kanne mata idanu, "Hello, love!". * Wai bahaushe yace 'hali zanen dutse!', 'mai hali baya canza halinsa!'. Bahijjatu tayi tunanin wadannan duk fada ce kawai, sai da ta kwashe watanni shida bata cikin gidansu ta koma, ta ga babu abinda ya canza zani daga tsarin rayuwar gidan. Wata irin rayuwa ce ake yi a cikin gidansu mai matukar daure kai. Rayuwar da babu girmama na gaba, babu bautar Allah, babu kuma tsoron Allah a cikinta. Bata san cewa rayuwarta na shirin yin juyi wanda bata taba zata ko tsammani a wannan dawowar ba. Ku biyo matashiya Bahijjatu domin jin ta yadda zata karbi wannan canji da yazo mata babu zato balle tsammani, ba kuma tare da ta shirya ba. Wannan littafi kyauta ne, wanda zai dinga zo muku a duk lokacin da damar yin typing ta samu... :)
BAKIN WUTA by FauziyyaMSani
FauziyyaMSani
  • WpView
    Reads 3,198
  • WpVote
    Votes 139
  • WpPart
    Parts 10
❤labari ne akan wata diya mace wacce tasha wahalar rayuwa iyaye ta Maza suka Aurar da ita a shekarun kuruciya😂Al-Adar gidan mahaifin ta ne basa barin ya'yan su , suyi karatun Boko da sunkai shekara 13yrs🙆matan Sai su aurar dasu ❤ mazajen su suna wulkn ta su. Ita dai wanna yarinyar ta zama abun kawatan ce acikin kasar su bayan ta zama wata aba aduniya gaba daya. Wannnn shine "Bakin Wuta" an kashe shi yaruru🔥🔥
BAKIN RIJIYA...ba Wurin Wasan Makaho Bane by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 114,690
  • WpVote
    Votes 8,279
  • WpPart
    Parts 39
Meya sanya arayuwa nayi rashin sa'an zuwana duniya gaba d'aya? Mesa zanso mutqaunar mutuwarsa akan Koda k'wayar idonsa ya sauke Akaina?? Mesa nayiwa Kaina wannan rashin adalcin?? Mesa wannan bakar zuciyar tawa bata dasamun San waninkaba yaa shammaz?? Poojah ita Kad'ai take wannan tunanin tana rusar uban kuka, tarasa Meke mata dad'i arayuwa ji takeyi tamkar ta sanya wata rayuwar daban ba wannan ba! Inama d'an Adam yana da damar sauya komai zuwa tsarinsa!!! Wlhy yaa shammaz danayi wurgi da wannan wahallen zuciyar tawa Kozan sarara da wutar qaunarka datake dad'a ruramun kullum kwannan duniya.....
KOWA YA ƊIBA DA ZAFI...  by AuntyHaliloss
AuntyHaliloss
  • WpView
    Reads 299
  • WpVote
    Votes 17
  • WpPart
    Parts 3
Labari akan sosayya tare tausayi,labari akan yarinyar da uwar miji bata so saboda wasu dalilai da suke ɓoyewa.