fauziya_ali's Reading List
102 stories
ALK'AWARIN JINI (BLOOD PLEDGED) COMPLETED.✔ by REAL-SMASHER
REAL-SMASHER
  • WpView
    Reads 40,271
  • WpVote
    Votes 2,771
  • WpPart
    Parts 62
#Love & Destiny.
MU ZUBA MUGANI(completed)  by Chuchujay
Chuchujay
  • WpView
    Reads 96,594
  • WpVote
    Votes 5,216
  • WpPart
    Parts 45
Lifehacks Romance Drunk in Love Challenges Lost Lust Hatred Regrets Ku dai biyoni I assure you'll like it insha Allah.....
Komin hasken farin wata... (COMPLETED) by ayeshay_bee
ayeshay_bee
  • WpView
    Reads 138,415
  • WpVote
    Votes 11,021
  • WpPart
    Parts 52
A idon duniya ya kasance abin Alfahari, kuma abin koyi ga kowani Da musulmi ... Amma a idonta ba kowa bane face mugu, azzalumi ta gwamci ganin mutuwanta akan shi... Hakan ba abun mamaki bane in aka yi la'akari da masu iya magana da su kace KOMIN HASKEN FARIN WATA DARE ABIN TSORO NE ... Ku buyoni a cikin labarin Fatima Zahrau da kala kalan mazan da su ka afka cikin duniyar so tare.
AMAREN BANA by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 143,756
  • WpVote
    Votes 9,338
  • WpPart
    Parts 17
#9 in romance on 05/09/2016 "Wai ina son ki fada min, me yake damun ki ne, da za ki haddasa irin wannan fitina, sannan ki zauna lafiya, kamar ba abinda ya faru?" Dubansa ta yi a sanyaye, sannan ta-ce. "Ina da dalilina." "Wane irin dalili ne, zai sa ki na ji, ki na gani auren iyayenki ya mutu? Idan banda irin gurguwar tunani irin naki? Ashe ki na da halin yin gyara a wannan al'amari, ba za ki yi ba?" Mikewa ya yi daga kan kujerar zai tafi, da sauri ta kamo bakin rigarsa, ya tsaya, ganin zai saurareta, ya sa ta sakar masa riga. "An fada maka ni ma ina jin dadin ganinsu da na ke yi a haka ne? Sam, ba son raina bane, amma na daure na kauda kaina, saboda mu kawar da gagarumar matsalar da ta fi wannan. Na san halin Momi, tana da fada, tana da rashin son gaskiya, amma kuma haka tana da saurin nadama, na san za ta nemi afuwa, kuma Abba zai saurareta. Sai dai wannan tafiyar, dole ka taimaka ka ba ni goyon baya, don mu shawo kan al'amarin nan tare." Kallonta ya yi, ita ma duk ta jikkata, ta jejjeme ta zama wata iri, tabbas yadda take ji haka yake ji, koma fiye, don bayan baya sonta, ya tsani uwarta, sannan yana mutuwar son Meena. "Ki yi hakuri, amma ba zan iya aurenki ba." Ranta ya baci kwarai, har ya juya zai fita ta-ce. "Saboda me ya sa ba za ka iya aure na ba? Saboda me ya sa ban kai matsayin na zamo matarka ba?" "Ki fada min, ta yaya zan iya zama dake, alhali ki na matsayin 'yar matar da na tashi da tsanarta a zuciyata?" "Wane irin dalili zai sa maka tsanar mahaifiyata, har da zai sa ni ba za ka iya aurena ba?" Shiru ta yi don ta ji dalilin wannan tsanar.
WANI AL'AMARIN.! COMPLETED✔ (WARWARESHI SAI ALLAH) by REAL-SMASHER
REAL-SMASHER
  • WpView
    Reads 75,957
  • WpVote
    Votes 5,164
  • WpPart
    Parts 80
#Royalty & Revenge
A Muslim's Romantic Journey by KittyCrackers
KittyCrackers
  • WpView
    Reads 17,284,295
  • WpVote
    Votes 356,846
  • WpPart
    Parts 82
As a Muslim girl, marriage is one of Safia's biggest dreams. All her life she kept herself pure for her faith and her future husband. Although having never had experienced love, and occasionally doubting whether she will, Safia feels herself growing impatient being single. She then sends her family to search for 'the one.' Trusting her family, she decides to say yes to the first person her family finds for her. She believes she will get married and face all her problems with her husband by her side. Is it really as simple as that? Yusuf feels a void in his heart. He tries to deny it, but he knows his mother's not proud of him. He knows she wishes he could be a little more modern like his brother. He wanted his family to find him a wife while he could focus on his deen (faith), but his idea of a wife clashes with his mother's. Seeing that his family were struggling to find him someone he likes, he decides to take matters into his own hands. But is he rushing into decisions without thinking?
THE NEMESIS OF SAKINAH...KADDARAR SAKINAH✅ by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 147,639
  • WpVote
    Votes 18,177
  • WpPart
    Parts 71
Littafinnan Ingausa ne; wato hadakar turanci da Hausa. Shin ko ya rayuwar yan mata guda biyu zata kasance, a yayin da iyayensu zasu turasu aikatau; wanda ta hanyar iyayen keso su yiwa kansu kayan daki idan hidimar bikinsu ta taso. Shin wannan hanya da iyayen suka dauke zata bulle kuwa? Bayan dukansu yaran ba so suke ba? Me zai faru ga Sakeena wacce take fitsarin kwance, gata da rashin hakuri? Shin zaman gidan aiki zaiyi mata sauki kuwa? Habeeba fah? Wanda hakuri da juriya sune halinta. Shin aikatau zai chanza mata halayenta? Ku biyoni domin kuji yadda tafiyar zata kama. Aysha Malumfashi ce.
MATAR KULLE(Short story) by Seemahwrites
Seemahwrites
  • WpView
    Reads 19,112
  • WpVote
    Votes 2,636
  • WpPart
    Parts 31
there is no marriage without love, so also no love without trust, but jealousy have overpowered KHAMIS love, that he tortured his wife YUSRAH to the extent that she can't endure it anymore, will he become a good man and ask for her forgiveness? or something else is going to happen???
Zuciya Da Gwanin Ta by ayeshay_bee
ayeshay_bee
  • WpView
    Reads 19,373
  • WpVote
    Votes 656
  • WpPart
    Parts 21
Burin zuciya a ko yaushe shine ta samu gwanin ta. Ko da kuwa hakan zai zama illa a gare ta. To amma in hakan ne kadai ya rage zabi, ya abin kan kasancewa? Ku biyo ni... Ku fito kuji labari zazzafa Kan zuciya da gwanin ta Tsokar da babu irin ta mai son cikar burinta Mai karkata hankali zuwa gun ra'ayin Cikin tsuma da dimauta Ita in dai taga gwani nai To hankali ka tsaiwata