BL
4 stories
Change of hearts (EDITING) by rukayya_abdullah
rukayya_abdullah
  • WpView
    Reads 1,241,620
  • WpVote
    Votes 114,027
  • WpPart
    Parts 51
Ruqayyah Ameen has always been her family's pride, cherished for her beauty, kindness, and unwavering dedication to tradition and religion. Strong yet sensitive, outspoken yet deeply connected to her roots, she has always followed the path her family laid out for her. But when she meets Al-Amin, her world is turned upside down. As Ruqayyah experiences the joys and struggles of first love, she must confront new emotions, challenges, and choices that will shape her future. Join Ruqayyah on a heartfelt journey of love, faith, and self-discovery as she navigates the delicate balance between family, tradition, and her own heart.
TAZARAR DA KE TSAKANINMU by Ummu-abdoul
Ummu-abdoul
  • WpView
    Reads 147,576
  • WpVote
    Votes 15,094
  • WpPart
    Parts 41
Biyo mu sannu a hankali don jin TAZARAR da ke tsakanin Dee Yusuf da Amatullah. Updates zai dinga zuwa duk ranakun Laraba da laha3. Ku biyo Ni Safiyyah Ummu-Abdoul tare da Khadija Sidi don jin wannan TAZARAR
Akan So by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 333,947
  • WpVote
    Votes 27,149
  • WpPart
    Parts 51
"Tun daga ranar da ka shigo rayuwata komai ya dai daita" Da murmushi a fuskarshi yace "Bansan akwai abinda na rasa a tawa rayuwar ba sai da na mallake ki"
A ZATO NA...!  by jeeedorhh
jeeedorhh
  • WpView
    Reads 10,436
  • WpVote
    Votes 255
  • WpPart
    Parts 5
Kallon Umar nayi ina murmushi, "handsome, bari mu wuce ko?". Ya gyada kai, "Ok Sweety, zamu yi waya ko?". Na jinjina kai, "in shaa Allah. See you!". Har ya juya ya tafi, sai kuma ya juyo da sauri, "hey, bari in miko miki fruits". Na daga baki da niyar cewa na gode, Yaya Bilal ya katse ni ta hanyar yiwa motar key. Ya kalli Umar, "ta gode, sauri muke". Da wannan yaja motar. Ina hango Umar ta cikin gilashi yana daga kafada. Munje main gate, na juya na kalleshi, nace "Yaya ko zaka ajiye ni anan kawai, sai in karasa ciki?". Yadda kasan bango, haka ya maida ni, ko kallon inda nake bai yi ba. Bai ma nuna alamun yaji abinda nace ba, sai ma ya karawa motar wuta ya shige cikin makarantar. A bakin hostel ya samu waje yayi parking din motar, na fara yunkurin bude kofar ina jera mishi godiya, "na gode Yaya, a gaida Anty Ameerah". Sai da na fita, ina kokarin maida kofar in rufe, naga yana miko min leda mai dauke da tambarin Bitmas, na kalleshi fuskata dauke da alamun tambaya, kafin inyi magana ya riga ni, "karbi mana, kina bata min lokaci!". Nasa hannu biyu na karba, nace "nagode, Allah Ya amfana". Yace "Ameen" a kaikaice, yawa motarshi wuta ya kara gaba. Ni kuma na shige cikin hostel. ~Wannan littafi tsakure ne kawai. Zaku iya samun cigaban shi a zaurenmu na WhatsApp. Ga duk masu bukatar shiga, akwai bayanan yadda zaku yi ku shiga a ciki.