Arfat
95 stories
BAN ZACI HAKA BA (Tawa kaɗɗarar) by ZulayheartRano89
ZulayheartRano89
  • WpView
    Reads 9,121
  • WpVote
    Votes 420
  • WpPart
    Parts 13
labari ne na tausayi, sadaukarwa, jarumta, uwa uba kuma soyayya wato kauna, labarin Hisham da Nasreen, ku biyoni don jin yadda zata kaya.
NANNY(Mai Reno.) by Janafnancy13
Janafnancy13
  • WpView
    Reads 61,573
  • WpVote
    Votes 4,993
  • WpPart
    Parts 24
MARAINIYACE BATA DA UBA..SAI UWA..SUN TASO CIKIN WAHALAR RAYUWA...KWATSAM TA TSINCI KANTA AGIDAN WANDA TAKE KALONSHI AMATSAYIN UBA A MTSAYIN NANNY..YAZAMA GATANTA GABADA DA BAYA..RANA TSAKA YA ZAME MATA BAKIN KADDARARTA.
TARKON AURE,,,!!! by jiddanberry
jiddanberry
  • WpView
    Reads 3,670
  • WpVote
    Votes 129
  • WpPart
    Parts 1
TARKON AURE...-1 Cikin sanda Jamila ta ke tafiya a soron gidan, rike da takalminta. Sannu a hankali kuma tana wuwwurga idanunta a zagayen gurin. Za ta shige kenan cikin gidan ba zato ba tsammani ta ji an riko mayafinta. Gabanta ya yi wani irin yankewa ya fadi. Ta kasa juyowa bare ta yi wani kwakkwaran motsi illa sauke numfashi da ta ke yi a jigace. Birkito da ita ya yi suka fuskanci juna sosai. "A tunaninki za ki iya yaudara ta Jamila? A tunaninki zan sha wahalar kaunarki a banza?" Ya girgiza kai, "Ba zan iya ba! Ba zan iya wasa da wannan damar ba, domin ni ma Dan Adam ne da yake da jini tare da tsoka. Ban da haka tanadin da muka jima muna yi wa yaranmu ba zai tashi a wofi ba!" Jamila ta kasa rike kukan da ya taho mata, duk da ba ta ba shi damar fitar da sauti sosai ba, amma tuni hawaye ya wanke kundukukin fuskarta. "Ka yafe min Jamilu, ka yafe min... Ka yi hakuri mu karbi wannan nannauyar kaddarar. Jamilu ya dinga irgiza kai har ta rufe baki, sannan ya ce, "Na ji... Na ji... Yanzu ya ki ke so a yi?" Ta yi shiru tana sunkuyar da kanta kasa. "Kina nufin na rabu da ke, na daina sonki? Na cire ki a matsayin da na ba ki na zamowa uwar 'ya'yana? Uhum Jamila kenan, kin san Allah daya kenan ko? To wallahi ba zan iya hakura da ke ba, don haka ya kamata ki sani idan ma kin manta ni Jamilu SadeeQ M ba irin wadannan ragwayen mazan nan ba ne da ake kwace soyayya a hannunsu ta ruwan sanyi ba". Ya juya ya koma cikin dakinsa, ya barta tana share hawaye. Ta jima a gurin, yana daga dakin yana jin sautin shesshekar kukanta, wani irin tausayinta yake ji har zuciyarsa, amma ba shi da yadda zai yi, dole ya zage damtse don mallakar makullin farin cikin rayuwarsa. Motsin da ta jiyo daga cikin gidan ya sa ta saurin shanye sautin kukan nata sannan ta fara kokarin saisaita nutsuwarta. "Ah Jamila? Ai gidanku zan je". Amina kanwar Jamilun ta fada bayan ta shigo soron ta ga Jamilar.
TA WA KADDARAR KENAN!  by ayeesh_chuchu
ayeesh_chuchu
  • WpView
    Reads 8,987
  • WpVote
    Votes 1,265
  • WpPart
    Parts 21
TAWA KADDARAR KENAN! Labari ne na matashiya Safeenah Aliyu Sardauna. Akwai gwagwarmayar rayuwa tattare da labarinta. Kashi 80 na labarin ya faru a gaske. Ku biyo ni dan jin irin gwagwarmayar rayuwar Safeenah Aliyu Sardauna #1 in northernigeria on 26/11/2021 #2 in relationship on 8/12/2021
RAGGON MIJI RETURN by mumies122
mumies122
  • WpView
    Reads 126,955
  • WpVote
    Votes 3,775
  • WpPart
    Parts 35
bakomai kakeso kake samu a rayuwa ba ,abinda kayi harsashe kanshi yakan iya kin faruwa ,bawanda ze zama perfect akomi kowa da inda yagaza rayuwa cike take da hakuri da kalubale arage buri ,wannan taken shine (sauya tunani)
DA AURENA by HauwauSalisu
HauwauSalisu
  • WpView
    Reads 64,030
  • WpVote
    Votes 2,661
  • WpPart
    Parts 59
DA AURENAH labarin wata yarinyace da tasha gwagwarmayar rayuwa silan auren mugun miji da sa hannun babbar ƙawarta,wadda ƙarshe ta aure ma ta miji bayan sun gama lalata a gabanta cikin dakinta , ta wani gefen kuma tana tare da baƙin cikin mutuwar wanda ta tsara rayuwar aure dashi , karshe akai ma ta auren dole wanda ya jefata cikin gararin rayuwa .ta samu kanta da kaunar ɗan'uwan mijinta wanda shima ta kamashi da cin amanarta ,
AISHATUL-MUWAFAQA by GaskiyaWritersAsso
GaskiyaWritersAsso
  • WpView
    Reads 9,285
  • WpVote
    Votes 383
  • WpPart
    Parts 9
Romantic Love Story.
ƘAZAMIN SANADI by GaskiyaWritersAsso
GaskiyaWritersAsso
  • WpView
    Reads 9,790
  • WpVote
    Votes 395
  • WpPart
    Parts 13
Labarin Jidda da Abdoul.
Aure bautar Ubangiji by ummnihal
ummnihal
  • WpView
    Reads 15,223
  • WpVote
    Votes 839
  • WpPart
    Parts 31
nasiha akan zamantakewar aure A lokacin da mukayi niyyar yin aure yana da kyau mu san mene ne dalilin yin auren. Da farko ma dai mu fara sanin mene dalilin zuwan mu duniya? Allah Ya fada a cikin al-qur'an mai girma cewa " Ya halicce mu ne don mu bauta masa ma'ana don mu zama bayi a gare shi. Saboda haka sai mu sawa zuciyar mu zamuyi aure domin mu bautawa Allah, mu cika sharuddan Imani ga Allah. Ita kuma bautar Allah bata da wahala, sai dai amman shaidan yayi alkawari sai ya mayar mana da ita mai wuya ta hanyar shigo mana da shubuhohi marasa ma'ana. Tare da yawo a cikin jininmu da zukatanmu yana kawata mana ƙarya da kuma rufe mana ido daga ganin kyaun gaskiya. #1 aure on 23/10/2020 #aure #marriage #arewa # north #zamantakewa #macetagari #batulmamman #ummyasmeen #aljannarmace #hakuri #haquri #ibada #islam #musulunci #nasiha