JamilaMusa3's Reading List
15 stories
MUNAFUKIN MIJI by nimcyluv
nimcyluv
  • WpView
    Reads 79,007
  • WpVote
    Votes 3,799
  • WpPart
    Parts 53
Na kasa fahimta da gasgata abinda zuciyata ke ayyana mini a kansa, SO ne ko BIRGEWA?. Komai nasa birgeni yake, ban taɓa ji ko ganin wanda ya haɗa abu ɗari bisa ɗari ba sai shi ɗin, ba zan kira hakan da jarabta, domin ko mahaifina bai sha ba akan yadda nake jin Mijina, bana ganin laifinsa sai nawa ina jin ban kyauta ba, na masa ƙwauron soyayya, rashin wadataccen abinci bai taɓa damuna ba, hatta ruɓewar da yarinyata tayi a ciki. ranar dana fahimci mara gurbi nake aure, matacciyya na zama, ina rayuwa cikin duhun kabarin da babu mai fiddani tambayar da zuciya ke mini me ya sanya ya zama MUNAFUKIN MIJI...
WATA BAKWAI 7 by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 387,612
  • WpVote
    Votes 28,767
  • WpPart
    Parts 56
Kaman yanda kaddara ta hada aurensu bayan ta rabata da wanda take so. Haka yake tunanin kaddara zata sa dole ya cika alkawarin daya dauka bayan cikar WATA BAKWAI. #Love triangle #HausaNovel
SILAR AJALI  by Ummu-abdoul
Ummu-abdoul
  • WpView
    Reads 67,043
  • WpVote
    Votes 7,695
  • WpPart
    Parts 35
Duk manoman dake wucewa zuwa gona a KAUYEN MARKE idan lokacin damina ne sun shaida fuskar RAHANATU . sun tabbatar da itace wadda tafi duk wani dan adama bi ta hanyar.... Saboda nanne hanyarta ta zuwa makaranta. Dabi'arta ce zuwa makaranta, duk wani matashi dake kauyen da makwabtan kauyukan sun shaidata ne a matsayin daliba mai zuwa makarantar boko. Iyayenta basu da kudi, basu mallaki komai ba sai ita da kanwarta AMINA, daga su sai gatarin faskaren da mahafinta malam TANKO ya gada a wurin kawunsa, daga nan sai tukunyar da Rahanatu ta sani da ake dora musu abinci ba kullum ba. Kullum bata manta maganar babanta "karatun ki shine hanyar ceton mu, ke kamar gona ce da muke shuka muke fatan girban albarkacin noman mu anan gaba, karatun ki ne zai sa mu san dadin cire kudi mu biyawa kanmu bukata, karatun kine zai sa wata rana mu daina lissafa abincin da muke ci, karatun ki ne zaisa wata rana mu iya siyan sutura har mu manta adadin wadda muka mallaka, karatun kine zaisa a rika tunawa damu a matsayin masu rufin asiri. Dan haka kada kiyi wasa da karatun ki rahanatu" ba zata yi ba, saboda tana so taga iyayenta sun fita daga talauci. Ta sha alwashin haka. Sai dai a hanyar ta ta zuwa makarantar taci karo da shaidanin yaro HADI ALJAN. Yaron sarkin garin, yaci alwashin lalata rayuwarta koda ta hanyar fyade ne, bata bashi goyon baya ba, amma kuma ba zata iya hana shi ba Ba zata fadawa iyayenta ba saboda kada hankalinsu ya tashi Kota fada musu ba zasu iya komai ba babansa ne sarki. Ba zata kuma daina zuwa makaranta ba saboda canne fatansu yake. Ba zata iya salwantar da rayuwarta ta yarda dashi ba dan zai lalata rayuwarta. A haka ba yadda zata iya, yayi mata fyade. Ba zata iya fadawa iyayenta ba, duk da saida ta wuni a cikin gona cikin jinni, aka samu mai taimaka mata ta ceceta. Cikin da ya bayyana a jikin rahana shine ya zama silar tarwatsewar iyayenta da ita. Har ta tsinci kanta a birni.... A cikin tarragon rayuwa mai tsananin daci da burin daukar fansa...
MATSAFIYA CE by UmmyOntop65
UmmyOntop65
  • WpView
    Reads 5,491
  • WpVote
    Votes 314
  • WpPart
    Parts 5
Labari ne akan yarinyar datake mutuwar son yayanta sedai ita din ba cikakkiyar mutum bace
GIDAN FATALWA by abdulkingarticle
abdulkingarticle
  • WpView
    Reads 4,446
  • WpVote
    Votes 169
  • WpPart
    Parts 3
Duk wanda yaga sharri to ya binciki kansa......
RUBINA!!!♦️ by Smart_Feenert
Smart_Feenert
  • WpView
    Reads 16,742
  • WpVote
    Votes 1,756
  • WpPart
    Parts 23
Labari ne mai matuk'ar tafasa zuciya, inda za ku ji cewa D'a ya sad'aukar da rayuwar iyayenshi akan neman duniya, bayan an yi wa Ruhinsu yankan rago a cikin k'ungiyarsu ta matsafa, zai je ya cinnawa gangar jikin iyayen na shi huta su kone kurumus, daga baya kuma harin shi na gaba zai koma kan rayuwar d'an uwanshi wanda aka haife su a tare, inda zai saka mota ta bi ta kanshi ta wuce a lokacin da matar shi ke gadon asibiti tana nak'uda inda daga k'arshe bayan ya sake samun galaba ga d'an-uwan nashi, zai koma bibiyar rayuwar 'yar da aka haifa, domin kashe ta bayan ta cika 20years a duniya idan ya yi jima'i da ita, shi ne cikamakon ikon shi. Amma ko hakan zai iya faruwa, burinshi ya cika akan mummunan k'udurin shi gare ta.? #FOLLOW. #VOTE. #COMMENT. AND. #SHARE. "THANKS"
MAMAYA by HauwauSalisu
HauwauSalisu
  • WpView
    Reads 28,091
  • WpVote
    Votes 2,181
  • WpPart
    Parts 37
MAMAYA labari ne na wata yarinya Bilkisu da wani babban sadaukin Aljani, ta aikata masa laifi batare da tasan shiɗin waye ba ,shi kuma ya lashi tabokin sai ya kasheta ƙarshe ɗaukar fansa ta kaishi ga aurenta aka wayi gari sun dulmiya ga son junansu . ko shigo cikin labarin dan jin yanda zata kaya.
RUWAN SIRRI ( CIGABAN GIDAN FATALWA ) by abdulkingarticle
abdulkingarticle
  • WpView
    Reads 4,330
  • WpVote
    Votes 152
  • WpPart
    Parts 3
CIGABAN GIDAN FATALWA................
UMMI | ✔ by fadeelarh1
fadeelarh1
  • WpView
    Reads 208,800
  • WpVote
    Votes 18,781
  • WpPart
    Parts 54
Ta tafka babban kuskure a rayuwarta... Shin zata iya gyara wannan kuskuren ko kuwa??