zainabmamun's Reading List
12 cerita
TAFARU TA K'ARE......Anyiwa me dami d'aya sata... oleh 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Membaca 177,616
  • WpVote
    Vote 15,282
  • WpPart
    Bab 52
"Mesa kake ambatar mutuwar nan wai, idan akan nace banasan kane kayi hakuri ina sonka wlhy, fiye ma da tunanin ka, na Amince zan rayu dakai rayuwa ta amana daso dakuma k'auna" ka tallafi rayuwata kadena fad'ar hakan kaji" Cikin azabar ta ciwon dayake ciki ya saki wani murmushi dayake nuna tsantsan jin dad'in da kalaman ta suka saka shi ya ce..."Naso ace kin furta mun wannan kalman tuni amma ko yanzu naji dad'i sosai, dad'in dana tabbatar dashi zan mutu a raina, My meenal zo matso kusa dani kinji?" da sauri ta k'arisa kusa dashi da rik'o hannun shi tace "kaga yanda kake numfashi ko yaa muhammad? ka daure ka dena magana kafin likitan yazo, save ur strenght plss" K'walla ya gangaro masa da k'yar ya iya furta "Wanda yake bayarda ikon numfashin ya buk'aci abinsa my meenal, lokacin tafiyane yazo tafiyan daba fashi, dukkanin abinda ya faru tsakanina dake na yafe miki matsayina na mijinki ina mikin fatan aljannar firdaus mad'auka kiya, ki sani inajin tsoro wlhy, tsoro nakeji my meenal" kuka ya k'wace mata sosai ta sanya kukan kuwa "Mesa kakemun maganganu a baud'e, wlhy ina fahimtar komai yanzu, hausarka tangaran nake fahimta mutuwa kake nufi zakayi bana fata kuma, kayi shiru kaji" Hannunsa d'aya ya mik'o mata wani takarda ta karb'a ya k'ara had'e hannun shi da nata da takardan, yace yana numfarfashi da k'yar "Ki bi abinda na rubuta a takardan nan, ki karantashi cikin nutsuwa kinji" batace komai ba daga ita har k'aninsa dake nan kusa da ita se gani sukayi yayi shiru bakinsa yana motsi amma basajin meyake cewa numfarfashi kurun yake sama sama, daganan sekuma yae shiru komai ya tsaya cak rai yayi halinsa!!!!!!!
KUNDIN QADDARATA oleh huguma
huguma
  • WpView
    Membaca 1,572,514
  • WpVote
    Vote 121,054
  • WpPart
    Bab 112
Kalmar QADDARA kalma ce dake rataye bisa wuyan kowanne bawa,haka rayuwa ta gada,tafe take da QADDARORI kala kala,masu zaqi da akasin haka............. SUMAYYA na kallon yadda KUNDIN QADDARARTA ke ta bude mata shafi bayan shafi na TATA QADDARAR kowanne shafi kuma da irin nasa salon karatun da yake biya mata..... Shin wai sai ko yaushe KUNDIN ZAI QARE? sai yaushe zata kammala bitar QADDARORINTA? Kuyi nitso da linqaya cikin labarin don samun amsoshin kalolin qaddarar tata da kuma ranar yankewarsu 'Yar mutan HUGUMA kuma UWA GA MUHAMMADIYYA ke riqe da alqalamin jagorancin labarin..........
GINI DA YAƁE oleh 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Membaca 21,234
  • WpVote
    Vote 3,164
  • WpPart
    Bab 44
Duhuwa itace abinda yake baibaiye da wannan ginin Ali ! Tayaya zaka yi ƙoƙarin gini akan ruɓaɓɓen tubali! Ginin da kuma yaɓen dukkaninsu ababen banza ne idan har aka samu tangarɗa awurin tubali! Tubali shine gini shine kuma yaɓe! Kayi kuskure daga wargaza nagartar tubalinka ta hanyar dasa tubalin toka a maimaikon na ƙaƙƙarfan dutse. Tirr da muguwar rayuwar ka Ali!!!
ZAYTOONAH (Complete) oleh ummu-ameer
ummu-ameer
  • WpView
    Membaca 14,321
  • WpVote
    Vote 1,483
  • WpPart
    Bab 60
Cin amana ba abune mai kyau ba ,kayiwa Dan ka kyakykyawar tarbiya shima abune mai kyau watarana zakayi alfahari da hakan,dorashi akan turba marar kyawo zaisa watarana daga kai har Dan naka kuyi mummunan danasani ,soyayya dadi gareta musamman idan kayi dace da masoyin gaskiya,zuwa wurin boka asara ce babba da tabewa ga tarin zunubi,Allah kasa mudace,...duk kubiyoni acikin wannan littafi na ZAYTOONAH.
UMMIE ✓ oleh AutarMama56
AutarMama56
  • WpView
    Membaca 9,632
  • WpVote
    Vote 778
  • WpPart
    Bab 41
Read and find out 💃💃
SAIFUDDEEN(Ba mutum bane) oleh JamilaUmar315
JamilaUmar315
  • WpView
    Membaca 3,883
  • WpVote
    Vote 342
  • WpPart
    Bab 14
_*" YA SAKE NI..YA SAKE NI..Yaya Saifuddeen ya sakeni na shiga uku na..!*_ _*Take fada kafin tayi zaman yan bori saman cafet din daya malale Dakin Mami dake saman Darduma tana lazimi ta mike a Firgice gabanta na fadi Hajiya zuwaira data fara barci sama sama sai da ta tashi a Firgice gabadayansu suka yi kan Majeeda suna tambayanta me ya faru..!?*_ _*Ta kara Daga farar takardan hannunta tana fadin"Ya sake ni..yace ya sake ni..!*_ _*Sai mami ta Dafe kanta tayi baya kamar zata fadi hannayen kanwarta Zuwaira ya tareta tana fadin"Yaya zulai ki yi a hankali fa..!*_ _*Mami ta kalleta kafin tace"Na shiga uku zuwaira YARO zai kasheni kwana na bai kare ba..?*_ _*Jiya fa aka daura masa aure da Majida itama ya saketa kamar yadda ya saki Amira..?*_ _*Anya yaro na da lafiya kuwa..?*_
'YAR NAJERIYA oleh Sumayyahtakori1988
Sumayyahtakori1988
  • WpView
    Membaca 5,555
  • WpVote
    Vote 573
  • WpPart
    Bab 10
Allah ya halatta aure ga kowanne dan adam mai lafiya, suma ZABIYU (ALBINOS) 'yan adam ne kamar kowa amma meyasa ake kyamatar su musamman ta fuskar auratayya? Da gaske ana gadon ALBINISM a cikin jini amma akwai wadanda halittar Allah ce ta samar da su a haka kamar HANSNA'U. Hasna'u kykkyawa ce amma ZABIYA ce....shin ko wannan nakasa itace karshen rayuwar ta? Kuma nakasar da zata hana ta zaman aure a rayuwar duniya? Shin MIJI ko MAHAIFIYAR SA ko al'ummar dake zagaye da ita wanene babban kalubalen Hasna'u a rayuwa? ni dai TAKORI na ce HASNA'U mutum ce kamar kowa ban sani ba ko kema kin amince da hakan? Mu biyo HASNA 'YAR NAJERIYA don jin walagigin rayuwar data samu kanta cikin lalurar ALBINISM.
BONGEL(COMPLETED) oleh ZeeYabour
ZeeYabour
  • WpView
    Membaca 121,378
  • WpVote
    Vote 7,970
  • WpPart
    Bab 81
BONGEL
ABADAN oleh huguma
huguma
  • WpView
    Membaca 158,914
  • WpVote
    Vote 6,922
  • WpPart
    Bab 23
is all about destiny again
TA WA KADDARAR KENAN!  oleh ayeesh_chuchu
ayeesh_chuchu
  • WpView
    Membaca 8,993
  • WpVote
    Vote 1,265
  • WpPart
    Bab 21
TAWA KADDARAR KENAN! Labari ne na matashiya Safeenah Aliyu Sardauna. Akwai gwagwarmayar rayuwa tattare da labarinta. Kashi 80 na labarin ya faru a gaske. Ku biyo ni dan jin irin gwagwarmayar rayuwar Safeenah Aliyu Sardauna #1 in northernigeria on 26/11/2021 #2 in relationship on 8/12/2021