mmnabdul's Reading List
156 stories
SULTAN MERAH by Pherty-xarah
Pherty-xarah
  • WpView
    Reads 32,379
  • WpVote
    Votes 1,403
  • WpPart
    Parts 9
Story of a young blind Fulani girl👸🏻
ƘADDARA TA  by UmmuAafreen
UmmuAafreen
  • WpView
    Reads 8,331
  • WpVote
    Votes 352
  • WpPart
    Parts 15
UNDER GOING SOME EDITING
WAHALA DA GATA season2  by Smart_Feenert
Smart_Feenert
  • WpView
    Reads 11,099
  • WpVote
    Votes 3,865
  • WpPart
    Parts 49
Season 2. "Hhh ai gaskiya ne Rukayya ni wlhy kin san Allah sai yanzu na san nayi dace da sarakkuwar ta gari domin waɗancan dik sheguna ne matsiyata." "Sosai ma Hajiya! ai Aunty Balkisu kam, ta wuce kowa a cikinsu, sannan ta......" Sallamar Almajirin ne ya katse masu hanzari wajen ci gaba da yin firarsu, a gurguje Aunty Rukayya ta tashi ta anso kwandon ta karasa da shi ciki, inda tana aje kwandon ta nufe kitchen ta dauko flat-flat amma kafin ta kai ga shiga kitchen ta soma tambayar Hajiya kaka da ce wa "farfesun kadai kike son a zuba maki, ko harda shinkafa? dan ina da tabbacin ce wa wannan karon tun da muka ga kula biyu, jaluf-rice ce aka mana!" Hajiya kaka ta ce "Ni dai na fi son farfeson nan, dan ba wata yunwa ce nake ji ba." Aunty'Rukayya ta ce "To shikenan Hajiya" tana mai kara kurdewa cikin kitchen din, cikin d'aukar wata wak'a ta Umar M Shareef abakinta cikin d'ora kalmominta a kai, inda kuma tana fitowa daga cikin kitchen, ta kara daga sautin muryar yanda wakar zata fi dadin saurare, ta ce "Ai wannan abinci ya haɗu, ɗinɗirin-ɗiri ɗinɗin, wannan dai abinci ya haɗu, ɗinɗirin-ɗiri ɗinɗin, Sai fa ƙamshi yake famar fita, ɗin ɗirin-ɗiri ɗinɗin........" Inda direct kular Farfesu ta buda dan ganin farfesun abinda aka yo masu, wanda har ta fara saka ranta da kaza. Sai dai kuma wani abin ban mamaki tana bude kular farfesun a maimakon taga kazar! sai taci karo da kawunan kifafe guda hudu, sai tulin kabewa da aka sassarata manya-manya aka saka kamar wani k'aton yanka na nama...
RUBINA!!!♦️ by Smart_Feenert
Smart_Feenert
  • WpView
    Reads 16,720
  • WpVote
    Votes 1,756
  • WpPart
    Parts 23
Labari ne mai matuk'ar tafasa zuciya, inda za ku ji cewa D'a ya sad'aukar da rayuwar iyayenshi akan neman duniya, bayan an yi wa Ruhinsu yankan rago a cikin k'ungiyarsu ta matsafa, zai je ya cinnawa gangar jikin iyayen na shi huta su kone kurumus, daga baya kuma harin shi na gaba zai koma kan rayuwar d'an uwanshi wanda aka haife su a tare, inda zai saka mota ta bi ta kanshi ta wuce a lokacin da matar shi ke gadon asibiti tana nak'uda inda daga k'arshe bayan ya sake samun galaba ga d'an-uwan nashi, zai koma bibiyar rayuwar 'yar da aka haifa, domin kashe ta bayan ta cika 20years a duniya idan ya yi jima'i da ita, shi ne cikamakon ikon shi. Amma ko hakan zai iya faruwa, burinshi ya cika akan mummunan k'udurin shi gare ta.? #FOLLOW. #VOTE. #COMMENT. AND. #SHARE. "THANKS"
DA AURENA by HauwauSalisu
HauwauSalisu
  • WpView
    Reads 63,496
  • WpVote
    Votes 2,661
  • WpPart
    Parts 59
DA AURENAH labarin wata yarinyace da tasha gwagwarmayar rayuwa silan auren mugun miji da sa hannun babbar ƙawarta,wadda ƙarshe ta aure ma ta miji bayan sun gama lalata a gabanta cikin dakinta , ta wani gefen kuma tana tare da baƙin cikin mutuwar wanda ta tsara rayuwar aure dashi , karshe akai ma ta auren dole wanda ya jefata cikin gararin rayuwa .ta samu kanta da kaunar ɗan'uwan mijinta wanda shima ta kamashi da cin amanarta ,
MAMANA CE  by HauwauSalisu
HauwauSalisu
  • WpView
    Reads 19,983
  • WpVote
    Votes 1,082
  • WpPart
    Parts 30
littafine da ke dauke da rayuwar wata yarinya bakauya da wani dan sarki , mahaifiyarta mahaukaciyar ce kuma kurma ce , babanta Makaho ne sannan kuma gurgu ne . Tun hduwarsu ta farko suka aikata ma junansu laifin da ba wanda zai iya yafema wani har suka girma da burin daukar fansa ,duk da sunyi rayuwar Abokan taka batare da sunsan sune makiyan nan ba masu burin daukar fansa ga junansu . ku dai bibiyi wannan labarin dan ganin yanda zata kasance tsakaninsu
HASKEN RANA by GaskiyaWritersAsso
GaskiyaWritersAsso
  • WpView
    Reads 2,281
  • WpVote
    Votes 94
  • WpPart
    Parts 11
Labari mai ƙayatarwa.
ƘAZAMIN SANADI by GaskiyaWritersAsso
GaskiyaWritersAsso
  • WpView
    Reads 9,787
  • WpVote
    Votes 395
  • WpPart
    Parts 13
Labarin Jidda da Abdoul.
A DALILIN MATAR UBA. by GaskiyaWritersAsso
GaskiyaWritersAsso
  • WpView
    Reads 3,104
  • WpVote
    Votes 76
  • WpPart
    Parts 6
*🎯ADALILIN MATAR UBA🎯* Ya kunshi ita khadija marai niya ce, ta taso a hanun matar ubanta. Ta tashi cikin rashin kulawa, tsana da kuma tsangwama, tasha wahalar rayuwa. Daga baya, Allah ya kawo mata sauyi acikin rayiwar ta.
ƘIYAYYAR ZUCIYA                     {06/2020 Completed.} by GaskiyaWritersAsso
GaskiyaWritersAsso
  • WpView
    Reads 9,944
  • WpVote
    Votes 472
  • WpPart
    Parts 15
blind love.