anfamah's Reading List
71 stories
Roommates (REWRITING) by XthatONEchicX
XthatONEchicX
  • WpView
    Reads 159,902,107
  • WpVote
    Votes 3,012,035
  • WpPart
    Parts 36
CURRENTLY IN THE PROCESS OF BEING REWRITTEN!
RAYUWAR AURENA  by Preety-hammud
Preety-hammud
  • WpView
    Reads 125,829
  • WpVote
    Votes 5,280
  • WpPart
    Parts 63
Labari ne mai ďauķe da tsantsan tausayi mugun hali zafin kishi da nadama, dan Allah ki yafeni kidawo gareni nasan ban kyauta miki ba,, ku bibiyeni har zuwa gaba dan jin yanda labarin zata kasance, Ana tare,
INSIDE AREWA by KingMoha
KingMoha
  • WpView
    Reads 154,623
  • WpVote
    Votes 20,968
  • WpPart
    Parts 45
Same religion, different ethnicity! This story practically revolves around the relationship between two culturally different persons, and the challenges they faced in getting the approval of their parents in their inter-tribal marriage. •••••••••••••••••••••••••••••• Manal Usman is 21 years old and has just finished her NYSC program. She's the daughter of Usman Maidoki, the district head of Unguwan Doki. Her father is widely known for his tribalism and prejudice, thus no one in their family is allowed to marry someone outside their ethnicity, Hausa. Idris Abdulmalik is a 28-year-old Pharmacist working with one of the public hospitals in Kano. His mother is Igala from Kogi State and his father is Nupe from Niger State. They have been living in Kano for nearly two decades now... •••••••••••••••••••••••••••••• This is outrightly not a true life story but a product of my own imagination. Hence, any resemblance to an actual event is a mere coincidence. However, you should know that the locales are a combination of reality and whims. Read more by adding this book to your library. Thank you. Dedicated to Haulat S. Adamu (Rest In Peace)
ALMAJIRI NA by Haermeebraerh
Haermeebraerh
  • WpView
    Reads 133,272
  • WpVote
    Votes 8,272
  • WpPart
    Parts 57
Yaseer ya fara rayuwa a matsayin almajiri, amma haduwar shi da Hajiya Safiyyah,zai sauya rayuwar shi daga cikin qunci zuwa walwala da yalwa, sakamakon soyayyar da zasu fara gudanarwa a cikin sirri.......
GADAR ZARE by HauwaAUsmanjiddarh
HauwaAUsmanjiddarh
  • WpView
    Reads 401,637
  • WpVote
    Votes 19,018
  • WpPart
    Parts 85
A firgice ya mik'e daga inda yake zaune, yana kallon sauran abokanan nasa fuska cike da hawaye idonsa yayi ja sosai Buga kansa ya fara yi ajikin bango yana ihu yana cewa " sun kashe min kowa bani da kowa yanzu, zaman dirshan yayi a k'asa, yana ihu yana yarfa hannunsa, zumbur ya mik'e ya nufi fridge ya d'auko robar ruwa ya bulbulawa kansa "Akan ido na suka k'one gidan mu, mahaifiya ta, mahaifi na, k'anne na duk suka mutu akan kunne na ina jiyo ihun su *************** "Cikin waye wannan a jikin ki? uban waye yayi miki ciki? bazaki fad'a ba saina kashe ki, wayyo na shiga uku duk irin tarbiyyar dana baki abinda zaki saka man dashi kenan, cikin kuka tace " wallahi Aunty ban sani ba, idan za'a kashe ni ban san wanda yayi min cikin nan ba, nima ganin shi kawai nayi ajiki na, tafiya tayi ta bud'e durowa ta d'auko Qur'an ta d'ora akan ta tace " na rantse da wanda raina ke hannunsa bansan wanda yayi min ciki nan ba. Kanta tayo gadan-gadan tana nizaki rainawa hankali, ta shak'e ta idonta suka kakkafe ************** A cikin gidan yarin yake ihu yana kuka yace " sunci Amana ta, sunyi min butulci, na yarda dasu amma sun ci min amana sun had'a min GADAR ZARE Amintattu nane suka yi silar zuwa na gidan yarin, sun raba ni da kowa nawa sun raba ni farin cikina,cikin matsanancin kuka yace " wallahi koda zan rasa komai na rayuwata bazan kyale su ba. Sun mun sharri, sun had'a man makirci da GADAR ZARE ************* "Koken a cikin kayana kuma, kafin ya k'ara sa maganar dubbun police sun kewaye shi da bindugogi, Ana cikin haka wayarsa ta fara ringing, dakyar ya samu ikon d'agawa, ji yayi muryarsa ta tintsere da dariya yace " nine, d'an uwanka, kaga yadda nayi wasa da hankalinka ko, na nuna maka halin 'yan Adam Cikin rawar murya yace " mai yasa kaci amanata? " saboda ina santa, ita rayuwa tace kuma mallakina , Wani irin mahaucin ihu ya saki tare da buga wayar da k'asa .
The Black Hearts by kalimasida
kalimasida
  • WpView
    Reads 5,760
  • WpVote
    Votes 593
  • WpPart
    Parts 41
Bittersweet romantic fiction about Luna who is over controlled by her father and Kinta whose parents fail to give him his freedom. Everything begins when they meet in the same high school.
NIDA AMEENATU. {Completed} by Real_autarhajiya
Real_autarhajiya
  • WpView
    Reads 37,657
  • WpVote
    Votes 1,977
  • WpPart
    Parts 17
Its all about DESTINY.
KUSKURE by AysherAbbakar
AysherAbbakar
  • WpView
    Reads 57,159
  • WpVote
    Votes 2,959
  • WpPart
    Parts 50
Labarin wata yar fulani ce wanda ke rayuwa a cikin daji, na rugar hardo dake abuja, cikin ikon Allah duba da yanda nonon su ke da kyau mahaifinta yayiwa wata hajiya alkawari duk bayan kwana uku yarsa zata na kawo mata nono cikin garin Abuja. Ana haka a hanyarta ta dawowa rugarsu Allah ya hadata da wasu bayin Allah ta temakesu har suka aura mata dansu dake halin tasku da bakin asiri da matarshi ta mamaye shi dashi, ga shi Allah ya zuba mata mugun kishi, ko yaya zata kasance in taji labarin auren, ku biyoni dan jin karin bayani. Taku har a kullum (meerah).
WATA FUSKA by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 206,485
  • WpVote
    Votes 17,323
  • WpPart
    Parts 50
Sosai take a tsorace, ganin komai take tamkar a mafarki ji takeyi tamkar ma ace bata rayuwa a doron qasar, se zare ido takeyi tana kallon qungurmin dajin datake ciki, gata a d'aure ba hanyar guduwa, tayi iya kacin qoqarin taga ta qwace kanta amma sam abun ya faskara ya kuma tunzura, tunaninta d'aya yanzu idan wani naman daji yazo ya cinyeta ya zatayi kokuma wani mugun aljani gashi ko dankwali babu a kanta, babban tashin hankalinta shine sallar dabatayi ba, tun shekaranjiya da aka gudo da ita rabon datae sallah!!!! zata iya d'aukar kowane hukunci amma banda na hanata sallah!!! yaya zatayi da tulin sallolin dake kanta? batada halin yin koda taimamane sabida a d'aure tamau take to meye mafita?!!!!!!!
Dhakiyah and Hayrah by maryam_abdulwahab
maryam_abdulwahab
  • WpView
    Reads 9,217
  • WpVote
    Votes 1,031
  • WpPart
    Parts 18
Two best friends like sisters fall in love with the same guy. What will happen when the guy loves one of them. Will she tell the truth to her friend or give up on loving him?