yaummcy's Reading List
20 kuwento
KWARATA... ni meelatmusa
meelatmusa
  • WpView
    MGA BUMASA 810,515
  • WpVote
    Mga Boto 33,517
  • WpPart
    Mga Parte 112
Ƙalu bale gareku matan aure
DA'IMAN✅ ni Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    MGA BUMASA 83,776
  • WpVote
    Mga Boto 3,257
  • WpPart
    Mga Parte 16
Love was her only destination
GUGUWAR HAMADA ni _jeeddahjao_
_jeeddahjao_
  • WpView
    MGA BUMASA 25,355
  • WpVote
    Mga Boto 1,939
  • WpPart
    Mga Parte 20
Labari na Sarauta, yaƙi, cin amana da labari ne da ya ƙunshi soyayya, tausayi da ban dariya......
JASEENA  ni _jeeddahjao_
_jeeddahjao_
  • WpView
    MGA BUMASA 15,771
  • WpVote
    Mga Boto 1,493
  • WpPart
    Mga Parte 20
Its a war for pride! A story of royalty and love! Jaseena a valiant girl whos love for adventure unfolds the truth behind her identity, a truth which changes her life from herb trader to a great warrior and queen
IN SO YAƘI NE.... ni _jeeddahjao_
_jeeddahjao_
  • WpView
    MGA BUMASA 61,695
  • WpVote
    Mga Boto 6,407
  • WpPart
    Mga Parte 60
Seven years later fate brings Layla and Suraj together, just for Suraj to find out his first Love was married. Layla on the other hand struggles between the hardships of marriage and her love for Suraj. Will this two love birds overcome all difficulties? PLUS Meet Meenah Maleek, who is recently married to Mr Suraj Abdoul-maleek and the only woman who knows just how to deal with his Arrogance, tough, rude ,and unforgiving attitude..
NI DA YAYA AL'AMEEN ni rahinamustapha
rahinamustapha
  • WpView
    MGA BUMASA 27,267
  • WpVote
    Mga Boto 519
  • WpPart
    Mga Parte 8
labarin soyayyar yayah da k'anwa
DR SALEEM COMPLETE ni zabsha96
zabsha96
  • WpView
    MGA BUMASA 101,716
  • WpVote
    Mga Boto 5,236
  • WpPart
    Mga Parte 24
labarine da ya kunshi girman kai ji da kai sannan kuma zamuji yanda kiyayya yake komawa soyayya.
CAPTAIN ABBAS ni Serlmerh-md
Serlmerh-md
  • WpView
    MGA BUMASA 167,980
  • WpVote
    Mga Boto 9,435
  • WpPart
    Mga Parte 96
Matashi ne maiji da kansa ta kowani fanni,ya so ta so mai tsananin gaske,cikin qudirar ubangiji kuma sai bata kasance matarsa ba,sai da ta auri waninsa kafin nan,daga baya kuma kaddara ta had'a su aure............shin ko ya kuke ganin zaman zai kasance.
NIDA YA AHMAD ni asmasanee
asmasanee
  • WpView
    MGA BUMASA 317,768
  • WpVote
    Mga Boto 23,573
  • WpPart
    Mga Parte 60
HOT ND A ROMANTIC LOVE STORY,IT'S ALL ABOUT LOVE AND CARE........
AMAREN BANA ni ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    MGA BUMASA 143,883
  • WpVote
    Mga Boto 9,338
  • WpPart
    Mga Parte 17
#9 in romance on 05/09/2016 "Wai ina son ki fada min, me yake damun ki ne, da za ki haddasa irin wannan fitina, sannan ki zauna lafiya, kamar ba abinda ya faru?" Dubansa ta yi a sanyaye, sannan ta-ce. "Ina da dalilina." "Wane irin dalili ne, zai sa ki na ji, ki na gani auren iyayenki ya mutu? Idan banda irin gurguwar tunani irin naki? Ashe ki na da halin yin gyara a wannan al'amari, ba za ki yi ba?" Mikewa ya yi daga kan kujerar zai tafi, da sauri ta kamo bakin rigarsa, ya tsaya, ganin zai saurareta, ya sa ta sakar masa riga. "An fada maka ni ma ina jin dadin ganinsu da na ke yi a haka ne? Sam, ba son raina bane, amma na daure na kauda kaina, saboda mu kawar da gagarumar matsalar da ta fi wannan. Na san halin Momi, tana da fada, tana da rashin son gaskiya, amma kuma haka tana da saurin nadama, na san za ta nemi afuwa, kuma Abba zai saurareta. Sai dai wannan tafiyar, dole ka taimaka ka ba ni goyon baya, don mu shawo kan al'amarin nan tare." Kallonta ya yi, ita ma duk ta jikkata, ta jejjeme ta zama wata iri, tabbas yadda take ji haka yake ji, koma fiye, don bayan baya sonta, ya tsani uwarta, sannan yana mutuwar son Meena. "Ki yi hakuri, amma ba zan iya aurenki ba." Ranta ya baci kwarai, har ya juya zai fita ta-ce. "Saboda me ya sa ba za ka iya aure na ba? Saboda me ya sa ban kai matsayin na zamo matarka ba?" "Ki fada min, ta yaya zan iya zama dake, alhali ki na matsayin 'yar matar da na tashi da tsanarta a zuciyata?" "Wane irin dalili zai sa maka tsanar mahaifiyata, har da zai sa ni ba za ka iya aurena ba?" Shiru ta yi don ta ji dalilin wannan tsanar.