ummiyomiyo's Reading List
45 stories
Doctor Sheerah! (SAMPLE ONLY) by jeeedorhh
jeeedorhh
  • WpView
    Reads 74,613
  • WpVote
    Votes 7,368
  • WpPart
    Parts 26
Rayuwarta, farincikinta, damuwarta, tashin hankalinta, komi nata ya ta'allaka ga mutanen nan su biyu ne kacal! Su kadai take kallo taci gaba da rayuwa kamar babu wata damuwa a ranta, her world revolves around them!! Me zai faru lokacin da abubuwa suka canza? Lokacin da tsohon aboki, kuma masoyi ya bayyana a cikin Rayuwarta? Lokacin da 6ataccen Yaya kuma 'Dan uwa Mafi soyuwa a rayuwar ta ya bayyana? Lokacin da bata yi zato ko tsammani ba?? Musamman idan abin yazo da wani zabi da zata yi, zabi wanda yake mai matukar tsanani da wahala... Shin, ko yaya zata kasance??? ☆*☆*☆*☆*☆*☆*☆*☆* Tafe suke cikin super market din a hankali. Shi yake tura akwatun sayayyar, yayin da Ramlah take makale dashi tana jidar abinda take bukata tana jefawa cikin akwatun. Dai-dai lokacin data kai hannu kan kwalin 'sponge cookies' tana kokarin dauka, taji hannu ya kamo hannunta ana kokarin daukar kwalin cookies din. Cikin sauri, kuma a lokaci guda, suka saki kwalin ya fadi kasa. Kamar hadin baki, su duka ukun suka durkusa tare da kai hannun su ga kwalin. Mistakenly, hannun shi ya sauka akan bayan hannunta. Wani hargitsattsen shock da matsananciyar faduwar gaba ya ratsa su a lokaci guda. Kyawawan dara-dara, kuma fararen idanuwa suka dago suka sauka akan zagayayyiyar, doguwar fuskarta, kafin ya dire su akan wasu irin deep-ocean blue eyes da Idanuwan shi basu taba katarin cin karo dasu ba! Ya samu kan shi da nutsewa cikin kogon su, yana karantar ta, yana ji a jikin shi, kamar.., kamar...! Ta kasa janye nata idanun daga cikin nashi, duk kuwa da amsa kuwwar da zuciyarta take mata akan tayi hakan, ta kasa! Kamar wadda maganad'isu ke fuzgar ta, haka take ji. Ita ta sani, kamar yadda zuciyarta ta fita sani, cewa shine!! Basu samu damar janye idanuwan su akan na juna ba, sai da siririyar muryar karamar yarinyar ta ratsa cikin dodon kunnuwan su; "Mom?!". ~~~~Wannan littafi sample ne kawai ch (1-24). Zaku iya samun sauran a Taskar Fikra.
ZAN SOKA A HAKA by queenbk2020
queenbk2020
  • WpView
    Reads 451,048
  • WpVote
    Votes 25,158
  • WpPart
    Parts 95
#5 tausayi June 2020. #3 tausayi 20 June 2020. #1 munafurci #8 hausa novel. #2 tear drop june 2021.
GUGUWAR ZAMANI by SURAYYAHMS
SURAYYAHMS
  • WpView
    Reads 29,483
  • WpVote
    Votes 1,405
  • WpPart
    Parts 13
Hadakar labarai kala kala daga marubutan kungiyar hausa brilliant writers association domin fadakarwa da ilimantarwa.
RAGGON MIJI by mumies122
mumies122
  • WpView
    Reads 50,764
  • WpVote
    Votes 878
  • WpPart
    Parts 6
benefecial story,Love,destiny,betryal,and happy ending
D'a Namiji Wuta da Kankara by Benaxir
Benaxir
  • WpView
    Reads 17,714
  • WpVote
    Votes 1,329
  • WpPart
    Parts 12
UWAR MIJINA by Janafnancy12
Janafnancy12
  • WpView
    Reads 5,516
  • WpVote
    Votes 228
  • WpPart
    Parts 2
Soyayyah,sadaukarwa,tsausayi tare da biyayyah mai tsanani...
TA KWACEN MIJI by Hapsy1
Hapsy1
  • WpView
    Reads 4,108
  • WpVote
    Votes 129
  • WpPart
    Parts 6
ZAHRA by fateemaAdamu
fateemaAdamu
  • WpView
    Reads 2,470
  • WpVote
    Votes 186
  • WpPart
    Parts 11
"Zahra kinsan Ina sonki kuma kinsan zan iyayın komai saboda ke ki fadi komi Zan miki shi" "Toh Saki nakeso yanzu yanzu nan idan dai harkana so na " tafada tana karkada kafa "What saki fa kikace kema kinsan abinda ba zan taba yimiki bakenan " "Haka kace to bari kaji wallahi nayi maka tana din rashin mutumci kala kala sai ka kwammace zaman kabari da zaman gidan nan " tayi kwafa ta wuce Shiko bawan Allah da murmushi ya bita domin shi duk abin nan datake a yarinta yake daukar sa............. Want to find out how zahra will love umar? Dig in and find out 😍😍 vote comment and share
+11 more
DAMA TA BIYU by ZahraArkel
ZahraArkel
  • WpView
    Reads 20,075
  • WpVote
    Votes 1,211
  • WpPart
    Parts 51
Fiction and love story
TAWA K'ADDARAR...... by Feedohm11
Feedohm11
  • WpView
    Reads 33,383
  • WpVote
    Votes 1,728
  • WpPart
    Parts 17
Labari ne na wata Yarinya da ta tashi cikin gata da kulawar iyayenta lokaci guda duniyar ta juya mata yayin da ta hadu Kaddara ta rasa dukkan iyayenta Sanadiyyar gobar da ta cinyesu harda karamar kanwarta !ta dimauce ta rasa duk wani tunaninta!Ta rasa wacece ita? Kaddara ta jefa ta hannun wasu azzalumai suka gurgunta mata rayuwa su sayar da ita a kasar india a matsayin KARUWA......