ummee_ahmad-78's Reading List
31 stories
ONE YEAR GAP✅ by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 208,458
  • WpVote
    Votes 8,052
  • WpPart
    Parts 13
"Daada, Maama; Did I for once told you what I want? You've always chosen what to wear for me, what I should eat, where I should go, even the environment I should stay in. Isn't that enough for you to grant my only wish?. It's okay if you don't want to, I might have been a burden on you. I'm sorry," with that, she sprinted to her room, locked it and broke into tears, ignoring their knockings. * "I think I will let you to study abroad,but only under one condition; you have to get married; for I couldn't let you there all by yourself," Daada spoke haltingly, hoping she wouldn't agree, but her answer made his hope vanished. "It's okay, Daada, who's the guy? And have you started processing my admission?" She asked, a wide grin plastered on her face, not caring about the marriage thing, she thought it was all a threat. "It's Sadeeq, Alhaji Mustapha's son. But he studies in Qatar, that means you will also study there," Daada encapsulated, his face deviod of emotion. Ihsan looked up at Daada, and wanted to bellow out the words, but they came out as a whisper "Daada..you mean Sadeeq? He's just 19 years old. How would I marry him? Who will take care of who? Uhm Daada?" She slurred, tears rolling down her cheeks. "He is. And would take good care of your health. What's there in marrying him? Isn't he a man?" Daada inquired. "There is; it's just a one year gap between us. And he isn't a man in my eyes," she reprimanded and broke into tears. _____ What would happen to Ihsan? Would she agree on studying abroad? Fighting for her health, at the same time marrying the guy she looks down onto? As she would always avow "It'sjust a one year gap." It would be a hilarious roller coaster ride. Tag along. Your's always__AYSHATOU.
IN SEARCH OF KATHERINE ( Book 3 )completed by Agnesomalia
Agnesomalia
  • WpView
    Reads 19,530
  • WpVote
    Votes 3,030
  • WpPart
    Parts 23
Katherine(17) got pregnant for her high school sweetheart Lavi (18) and ran away from home when the option to abort was presented to her by her father who saw her action as disgraceful and unforgiving. Will life in the street of Lagos be better than the one she ran away from? Or will it be the biggest mistake of her life! Do read to find out! This is the third and final book in the love of Katherine series and it's a Nigerian based story. Highest ranking #1 in African community #306 watty2019 out of 694 #7project Nigeria other stories #For the love of Katherine #For the sake of Katherine copyright @Agnesomalia Cover design @Zainab Shaibu
Yarima Suhail by NanaBakari
NanaBakari
  • WpView
    Reads 232,627
  • WpVote
    Votes 7,404
  • WpPart
    Parts 72
Twisted....!!
DACEWA✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 368,054
  • WpVote
    Votes 22,991
  • WpPart
    Parts 36
unexpected relationship last longer,,,, as east meets west in love....
AMAREN BANA by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 143,450
  • WpVote
    Votes 9,318
  • WpPart
    Parts 17
#9 in romance on 05/09/2016 "Wai ina son ki fada min, me yake damun ki ne, da za ki haddasa irin wannan fitina, sannan ki zauna lafiya, kamar ba abinda ya faru?" Dubansa ta yi a sanyaye, sannan ta-ce. "Ina da dalilina." "Wane irin dalili ne, zai sa ki na ji, ki na gani auren iyayenki ya mutu? Idan banda irin gurguwar tunani irin naki? Ashe ki na da halin yin gyara a wannan al'amari, ba za ki yi ba?" Mikewa ya yi daga kan kujerar zai tafi, da sauri ta kamo bakin rigarsa, ya tsaya, ganin zai saurareta, ya sa ta sakar masa riga. "An fada maka ni ma ina jin dadin ganinsu da na ke yi a haka ne? Sam, ba son raina bane, amma na daure na kauda kaina, saboda mu kawar da gagarumar matsalar da ta fi wannan. Na san halin Momi, tana da fada, tana da rashin son gaskiya, amma kuma haka tana da saurin nadama, na san za ta nemi afuwa, kuma Abba zai saurareta. Sai dai wannan tafiyar, dole ka taimaka ka ba ni goyon baya, don mu shawo kan al'amarin nan tare." Kallonta ya yi, ita ma duk ta jikkata, ta jejjeme ta zama wata iri, tabbas yadda take ji haka yake ji, koma fiye, don bayan baya sonta, ya tsani uwarta, sannan yana mutuwar son Meena. "Ki yi hakuri, amma ba zan iya aurenki ba." Ranta ya baci kwarai, har ya juya zai fita ta-ce. "Saboda me ya sa ba za ka iya aure na ba? Saboda me ya sa ban kai matsayin na zamo matarka ba?" "Ki fada min, ta yaya zan iya zama dake, alhali ki na matsayin 'yar matar da na tashi da tsanarta a zuciyata?" "Wane irin dalili zai sa maka tsanar mahaifiyata, har da zai sa ni ba za ka iya aurena ba?" Shiru ta yi don ta ji dalilin wannan tsanar.
KE NAKE SO by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 182,646
  • WpVote
    Votes 12,533
  • WpPart
    Parts 19
#1 sacrifice 21/08/2020 #5 in romance 27/09/2016 "Malam, ka yi kuskure, idan ka na tunanin zaka canza min ra'ayina a minti biyar". "Ko za ki gwada ki gani?" Ya tambaya, yana murmushi, ita ta rasa ma yadda aka yi ya iya murmushi, da dai ba ta ganin hakan a tare da shi. Ta kan dauka shi haka Allah ya halitto shi, duk lokacin da ta samu ganinsa a rayuwarta, sau daya ta taba ganin murmushinsa, ko ba da ita ba, idan tana wurin, baya yin murmushi da kowa. Ta danne zuciyarta, sannan ta zauna, don ita ko ganinsa ma ba ta son yi, bayan abin da ya yi jiya. "Tambaya na ke son na miki. Shin Alhaji Yusuf da ki ke son ki aura, kin tabbata ya damu da farin cikin ki, ko kuwa bacin ranki?" "Wace irin tambaya ce wannan?" Kallonta yake yi kamar zai hadiyeta "Ki amsa min, me ya sani game dake?" Kafin ta ba shi amsa ya ci-gaba. "Shin ya san cewa ba ki son turare mai karfi, saboda ki na da Allergy, ko kuwa ya san idan kin sha ruwan sanyi ciwon Agalawarki na tashi? Ko kuwa kin fi son kasancewa cikin mutane ki yi walwala. Ya san da cewa ba ki amfani da Salary dinki, sai dai ki yi hidima wa wadanda ki ke so?" Ya numfasa cikin murya kasa-kasa ya-ce. "Ya san cewa ba kya son shi?" This is the limit. Ya kai ta makura. "Yaya aka yi ka san duk wannnn a tare da ni?" "Saboda Jidda, na sanki. Na san komai game dake every. Little. Detail. na sani". Ya fada cikin wani yanayi mai tsinka jiyoyin jikin mai saurare. "Well, abinda ba ka sani ba, shi ne ka bata kan batun Alhaji Yusuf, domin kuwa SHI NA KE SO!
UMM ADIYYA (Read Full Book On okada) by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 109,560
  • WpVote
    Votes 2,946
  • WpPart
    Parts 7
#6 in Romance 14/04/2017 Tunda take bata taba ganin mugun mutum marar kunya irin Zaid Abdurrahman ba. Ta so ta juya amma ganin su Maami yasa ta fasa ta shigo falon ta gaishe su sama-sama don tare suke da yayanta Saadiq. Har ma yana tambayarta "Ummu A. da fatan dai wadannan basu baki wahala a wurin aikin?" Murmushi tayi har sai da kumatunta ya loba sannan tace "Mutanen da suka bini har da roko saboda na musu aiki ba sau daya ba ba sau biyu ba, ai kaga bazasuyi garajen bani wahala ba, don haka ina aikina cikin kwanciyar hankali with full amenities. Ko ba haka ba?" Ta fada cikin dai murmushinta hade da harde hannayenta saman kirjinta. Idanunsa ya zuba mata tamkar mai karantar duk wani motsi da ruhinta yakeyi, "Saadiq, dole mu kula da Adiyya, saboda ko ba komai ta san yanda take amfani da kwakwalwarta, she's very smart." Ya kare maganarsa cikin murmushi. Tsumewa tayi hade da aika masa kallon banza, "Dole kace kuna kula da Adiyya, banda dan karan wuyar da kuke bani me kuke yi? kullum nayi aiki sai an kwakulo kuskure a ciki, ko me ya kaishi daukana aikin ma tun farko oho." Barin falon tayi zuwa kicin inda tayi zamanta a can taci abincinta. Bata sake bi ta kan falon ba bare ta san lokacin tafiyarsa. Tana kwance kan gado sai aikin sake-sake takeyi abu daya ke yawo a kwakwalwarta, kuma hanya dayace da zata bi don magance wannan damuwar- itace ta bar aiki a AZ IT consultants. A karo na uku! Ko su kadai suke daukan ma'aikatan da suka karanta fagenta ta yafe wannan aikin da irin ukubar da take shiga kullum wayewar gari, "To ma wai aikin dole ne?" Ummu Adiyya ta tambayi kanta, ba tare da sanin dalili ba ta samu kanta tana tsiyayar hawaye. "Duk harda laifin Abba ma yaya za ayi bayan na fada masa komai kuma yace na ci gaba da aiki dasu?" ******
BEING BILAAL'S WIFE (Completed) by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 1,731,580
  • WpVote
    Votes 11,026
  • WpPart
    Parts 7
THIS BOOK IS NOW A PREVIEW It wasn't the color of his eyes, or how they were hooded and look almost half asleep, everything took on life as long as she stared into his eyes. It was what she saw in them, what he made her see, how he looked at her, there was not a single stare of his that hadn't plunged her more in love with him, with his eyes he made her feel loved, he reprimanded her with them and he made her toes curl under her feet. All the deep, dark twisted side of him became opened to her, through his eyes, at his expressive best, or when they shifted to conceal a pain that he was sure revealing that would cause her pain. His Hazels. *** If Being Bilaal's wife came with a price, it was a tag worth every cent, every pain and sacrifice she'd made all her life..
The Mechanic's Wife (Preview) by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 674,526
  • WpVote
    Votes 19,719
  • WpPart
    Parts 17
Disclaimer ***Before you start, this book is now just a preview, don't ask about the rest of the book. It will be available in prints in sha Allah. Not on wattpad*** Scrolling down her phone, Zeena was reading her message log, when suddenly she stopped at a particular one that sent her heart racing, sending shivers down her spine. She almost dropped the phone. Not that she'd not seen odd messages before but this one, in particular, brought her world crashing; because she'd never seen this message before, how would it be that she was the person that sent it? How could she not remember ever writing this message? The words, the contents all didn't make sense. Her head started spinning and she felt light headed, her knees became weak like melted rubber. Before she knew what was happening she felt herself collapsing...