zahrajaafar's Reading List
25 stories
         _*BARIKI*_ 👨‍✈ _Auren soja_👨‍✈    by zaharadaty
zaharadaty
  • WpView
    Reads 120,422
  • WpVote
    Votes 3,057
  • WpPart
    Parts 37
get out in my office before I send you to mess for month Ahmed ya fada jikin shi har rawa yakeyi, Datse kofar yayi wani irin gumi na wanke shi "husband to be in my foot ya fada yana shurin bango ...............😳 *meye haka fan's Kufito muji ya lamarin zai kasance, nidai kucigaba da biyoni*
Zainabu by Ummusubaya
Ummusubaya
  • WpView
    Reads 13,349
  • WpVote
    Votes 560
  • WpPart
    Parts 6
love story
HANGEN DALA ba shiga birni ba by huguma
huguma
  • WpView
    Reads 85,080
  • WpVote
    Votes 7,217
  • WpPart
    Parts 21
TSUMAGIYAR KAN HANYACE,KAMA DAGA MATAN AURE ZUWA 'YAMMATA
TAFARU TA K'ARE......Anyiwa me dami d'aya sata... by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 176,912
  • WpVote
    Votes 15,280
  • WpPart
    Parts 52
"Mesa kake ambatar mutuwar nan wai, idan akan nace banasan kane kayi hakuri ina sonka wlhy, fiye ma da tunanin ka, na Amince zan rayu dakai rayuwa ta amana daso dakuma k'auna" ka tallafi rayuwata kadena fad'ar hakan kaji" Cikin azabar ta ciwon dayake ciki ya saki wani murmushi dayake nuna tsantsan jin dad'in da kalaman ta suka saka shi ya ce..."Naso ace kin furta mun wannan kalman tuni amma ko yanzu naji dad'i sosai, dad'in dana tabbatar dashi zan mutu a raina, My meenal zo matso kusa dani kinji?" da sauri ta k'arisa kusa dashi da rik'o hannun shi tace "kaga yanda kake numfashi ko yaa muhammad? ka daure ka dena magana kafin likitan yazo, save ur strenght plss" K'walla ya gangaro masa da k'yar ya iya furta "Wanda yake bayarda ikon numfashin ya buk'aci abinsa my meenal, lokacin tafiyane yazo tafiyan daba fashi, dukkanin abinda ya faru tsakanina dake na yafe miki matsayina na mijinki ina mikin fatan aljannar firdaus mad'auka kiya, ki sani inajin tsoro wlhy, tsoro nakeji my meenal" kuka ya k'wace mata sosai ta sanya kukan kuwa "Mesa kakemun maganganu a baud'e, wlhy ina fahimtar komai yanzu, hausarka tangaran nake fahimta mutuwa kake nufi zakayi bana fata kuma, kayi shiru kaji" Hannunsa d'aya ya mik'o mata wani takarda ta karb'a ya k'ara had'e hannun shi da nata da takardan, yace yana numfarfashi da k'yar "Ki bi abinda na rubuta a takardan nan, ki karantashi cikin nutsuwa kinji" batace komai ba daga ita har k'aninsa dake nan kusa da ita se gani sukayi yayi shiru bakinsa yana motsi amma basajin meyake cewa numfarfashi kurun yake sama sama, daganan sekuma yae shiru komai ya tsaya cak rai yayi halinsa!!!!!!!
KASAITAATTUN MATA by bilkisubilya
bilkisubilya
  • WpView
    Reads 188,276
  • WpVote
    Votes 14,014
  • WpPart
    Parts 67
labarin mata ukku
WATA FUSKA by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 206,085
  • WpVote
    Votes 17,321
  • WpPart
    Parts 50
Sosai take a tsorace, ganin komai take tamkar a mafarki ji takeyi tamkar ma ace bata rayuwa a doron qasar, se zare ido takeyi tana kallon qungurmin dajin datake ciki, gata a d'aure ba hanyar guduwa, tayi iya kacin qoqarin taga ta qwace kanta amma sam abun ya faskara ya kuma tunzura, tunaninta d'aya yanzu idan wani naman daji yazo ya cinyeta ya zatayi kokuma wani mugun aljani gashi ko dankwali babu a kanta, babban tashin hankalinta shine sallar dabatayi ba, tun shekaranjiya da aka gudo da ita rabon datae sallah!!!! zata iya d'aukar kowane hukunci amma banda na hanata sallah!!! yaya zatayi da tulin sallolin dake kanta? batada halin yin koda taimamane sabida a d'aure tamau take to meye mafita?!!!!!!!
MATAR ABDALLAH.. by Feedohm
Feedohm
  • WpView
    Reads 219,529
  • WpVote
    Votes 14,268
  • WpPart
    Parts 32
MATAR ABDALLAH.. A Firgice tace "Na shiga uku.!Me kake sha Abdallah? Murmushi ya sakar mata yana fad'in "Giyane ko kema zaki sha Matar Abdallah.? Fitowar yar budurwa daure da towel ya katse mata abunda tayi niyyar fad'a. Dukan kirjinta ya tsananta yayin ta kasa furta kalma ko daya. "Meet my ex-friend Matar Abdallah." ya fad'a tare da nuna matashiyar budurwar. "Impossible Abdallah.! "I will make it to be possible Matar Abdallah." Ya fad'a dauke da dariyar dake nuna alamomi da yawa. ** "Allah ya isa Abdallah wallahi baran tab'a yafe maka ba a rayuwata Tsinanne la'anannen Allah " Tattausan murmushi ya sake lokacin da yake daura towel a k'ugunshi yana fad'in "Ki dinga jam'i Matar Abdallah, tsinannu, la'anannun Allah, ni kam na yafe maki." Har ya juya ya kuma juyowa tare da jefa mata wani irin mahaukacin kallo yana fad'in"Matar Abdallah ki taimaka ki wanke Abdallahn ki yau mana." MATAR ABDALLAH
D'a Namiji Wuta da Kankara by Benaxir
Benaxir
  • WpView
    Reads 17,710
  • WpVote
    Votes 1,329
  • WpPart
    Parts 12
Rumfar bayi  by afreey101
afreey101
  • WpView
    Reads 600,469
  • WpVote
    Votes 49,199
  • WpPart
    Parts 60
A historical romantic hausa love story.. Between a prince and his maid
Aure bautar Ubangiji by ummnihal
ummnihal
  • WpView
    Reads 15,049
  • WpVote
    Votes 838
  • WpPart
    Parts 31
nasiha akan zamantakewar aure A lokacin da mukayi niyyar yin aure yana da kyau mu san mene ne dalilin yin auren. Da farko ma dai mu fara sanin mene dalilin zuwan mu duniya? Allah Ya fada a cikin al-qur'an mai girma cewa " Ya halicce mu ne don mu bauta masa ma'ana don mu zama bayi a gare shi. Saboda haka sai mu sawa zuciyar mu zamuyi aure domin mu bautawa Allah, mu cika sharuddan Imani ga Allah. Ita kuma bautar Allah bata da wahala, sai dai amman shaidan yayi alkawari sai ya mayar mana da ita mai wuya ta hanyar shigo mana da shubuhohi marasa ma'ana. Tare da yawo a cikin jininmu da zukatanmu yana kawata mana ƙarya da kuma rufe mana ido daga ganin kyaun gaskiya. #1 aure on 23/10/2020 #aure #marriage #arewa # north #zamantakewa #macetagari #batulmamman #ummyasmeen #aljannarmace #hakuri #haquri #ibada #islam #musulunci #nasiha