ayshnaj's Reading List
180 stories
NANNY(Mai Reno.) by Janafnancy13
Janafnancy13
  • WpView
    Reads 61,800
  • WpVote
    Votes 4,993
  • WpPart
    Parts 24
MARAINIYACE BATA DA UBA..SAI UWA..SUN TASO CIKIN WAHALAR RAYUWA...KWATSAM TA TSINCI KANTA AGIDAN WANDA TAKE KALONSHI AMATSAYIN UBA A MTSAYIN NANNY..YAZAMA GATANTA GABADA DA BAYA..RANA TSAKA YA ZAME MATA BAKIN KADDARARTA.
Ummu Hani by FadimaFayau
FadimaFayau
  • WpView
    Reads 54,995
  • WpVote
    Votes 4,120
  • WpPart
    Parts 72
Not edited!!! Duk da cewar iyayansu sun mutu, an rasa wanda zai ɗauke su cikin dangi, ummu hani yar kimanin shekara goma sha shida ita ta ɗauki ragamar kula da yan uwanta guda shida, ciki harda jaririn da ummansu ta rasu gurin haihuwar sa, wanda rashin kuɗin madara yasa Ummu hani yanke hukuncin shayar dashi da kanta.
Dangantakar Zuciya by huguma
huguma
  • WpView
    Reads 330,186
  • WpVote
    Votes 22,280
  • WpPart
    Parts 46
A heart touching story
Mak'otan juna by Sadnaf
Sadnaf
  • WpView
    Reads 206,712
  • WpVote
    Votes 16,359
  • WpPart
    Parts 40
labarin rayuwar Auren mutane biyu dake zaune a gidan haya inda Allah ya jarrabci d'aya da rashin Mace tagari d'ayar kuma Allah ya jarrabceta da rashin miji nagari labari mai tab'a zuciyar makaranci Ku biyo Sadnaf Bayan Sallah insha Allahu kusha labari taku har kullum SADNAF4REAL
Replacement Girl by KingMoha
KingMoha
  • WpView
    Reads 440,596
  • WpVote
    Votes 45,846
  • WpPart
    Parts 50
Humairah was a very innocent girl but things drastically changed when puberty knocked her door. She found herself in a strong dilemma, she must now masturbate to quench her burning desire. Ahmad, the only child of his father works in his father's company. He hasn't been himself ever since he discovered his wife is barren. The company needs an heir, something Ahmad must provide. •••••••••••••••••••• Whatever your relationship status is, read this story at your leisure time. It is not your usual love story of a boy and girl, it is a lesson to behold. •••••••••••••••••••• Dedicated to all my fans. I love you all💖💖 Book Completed (September 16 to November 10, 2019)
GANI GA WANE by Aufana8183
Aufana8183
  • WpView
    Reads 57,030
  • WpVote
    Votes 3,687
  • WpPart
    Parts 39
VERY INTERESTING STORY
A JINI NA TAKE by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 71,203
  • WpVote
    Votes 3,105
  • WpPart
    Parts 12
Labari ne daya kunshi masarautu biyu; Masarautar Katsina, wacce take cikin Nigeria da kuma Masarautar Damagaran, wacce take cikin Kasar Niger. Labarin yayi duba ne da rayuwar Yarima Bilal, wanda rashin magana da miskilanci ya kanja ya shiga tarun matsaloli, wanda hakan yake haifar mashi da auren Zeenah Kabir Muhammad. Diyar Bafade da kuma baiwa. Me zai faru a rayuwar auren da aka hada miskili da kuma masifaffiya? Wanda dama tun farkon haduwarsu da masifa aka fara har yakai ga ya kure hakurinta ta sharara mashi maruka biyu? Shin ko zasu samu zaman lafiya kuwa? Bilal wanda ya kasance zuciyarshi a kulle take tun bayan rasuwar mahaifiyarshi zai bude ma Zeenah ita? Ya rayuwa zata basu bayan Zeenah ta fada soyayyarshi sai kwatsam Juwairiyya ta kunno kai? Wane hali Bilal zai shiga a lokacin da Fulani ta bankado wani tsohon sirri dake tsakaninsu? Fulani fah? Wacce take uwar gida kuma mai kula da hidimomin Masarautar Katsina gaba daya? Zata rufe sirrin data gano tsakanin Zeenah da Bilal dan gujewa tarwatsewar farin cikinsu? Abu daya ne zai kai ga na biyu, wanda har Bilal zai tsinci kanshi an mashi shamaki da Masarautar Katsina, hakan zai dangantashi da Masarautar Damagaran! Ku biyo Yar Malumfashi domin jin yadda labarin zai kasance.
JAWAHIR by readhafsatou_
readhafsatou_
  • WpView
    Reads 602,759
  • WpVote
    Votes 48,246
  • WpPart
    Parts 62
JAWAHIR is the only daughter to a single mother hajiya saratu who forced her into an arranged marraige to the son of her childhood best friend hajiya Aisha who turned out to be the most arrogant guy she has ever come across Muhammad. Will the marriage work out? Will Muhammad be a good husband? Will she be able to adjust with him? Will she turn out to be what he expected her to be? Will she able to tolerate him? Will he ever change?.......... Follow me and add this book to your library to get the answer to all your questions. Get ready,brace yourselves and tighten your seatbelts because this is gonna be a hell bumpy ride😉😉 With love __Hafsatou❤
THE NEMESIS OF SAKINAH...KADDARAR SAKINAH✅ by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 149,760
  • WpVote
    Votes 18,194
  • WpPart
    Parts 71
Littafinnan Ingausa ne; wato hadakar turanci da Hausa. Shin ko ya rayuwar yan mata guda biyu zata kasance, a yayin da iyayensu zasu turasu aikatau; wanda ta hanyar iyayen keso su yiwa kansu kayan daki idan hidimar bikinsu ta taso. Shin wannan hanya da iyayen suka dauke zata bulle kuwa? Bayan dukansu yaran ba so suke ba? Me zai faru ga Sakeena wacce take fitsarin kwance, gata da rashin hakuri? Shin zaman gidan aiki zaiyi mata sauki kuwa? Habeeba fah? Wanda hakuri da juriya sune halinta. Shin aikatau zai chanza mata halayenta? Ku biyoni domin kuji yadda tafiyar zata kama. Aysha Malumfashi ce.
TA TAFKA KUSKURE by Ummunmeenal
Ummunmeenal
  • WpView
    Reads 19,715
  • WpVote
    Votes 1,060
  • WpPart
    Parts 25
Labari ne daya kunshi wata mata wacce bata daraja minjinta da aureta ba, tafi fifita neman kudi fiye da aurenta,wanda daga karshe take shiga halin nadama da kuskure domin jikakken labarin kubiyoni