Fadimatuh_M's Reading List
14 stories
JALILAH by AyusherMuhd
AyusherMuhd
  • WpView
    Reads 1,172,840
  • WpVote
    Votes 103,707
  • WpPart
    Parts 84
A painful love story.......... Duk yanda taso bacci ya dauketa ta kasa, juyi kawai take akan yar katifarta, ina zata sa kanta? Ya zatai da rayuwarta? Ina zata sa kanta? Me ya cancanta tai? Me zata zaba tsakanin burin zuciyarta da lafiyar Mahaifiyarta? Wasu zafaffan hawayene suka zubo mata......... Ku biyoni dan jin rayuwar Jalila a tsakiyar so da ceton Mahaifiyarta,
KAINUWA.... by AyusherMuhd
AyusherMuhd
  • WpView
    Reads 621,213
  • WpVote
    Votes 46,768
  • WpPart
    Parts 101
A historical love fiction. A man who become blind by those who are eager to make him disappear from the world, he then meet a girl who help him get his feet back. As he can see again he try to overcome the hardship that is ahead of him, get revenge to those who want to kill him and those who envy him.
Y'ER ZINA CE (kaddarar iyayena) by muneeraahh
muneeraahh
  • WpView
    Reads 38,545
  • WpVote
    Votes 2,271
  • WpPart
    Parts 34
Labari ne kan yarinya da aka haifeta bata aure ba sanan kuma da nuna tsantsar sha'kuwa tsakanin y'a da mahaifi
CAPTAIN SADIQ  by SalmaMasudNadabo
SalmaMasudNadabo
  • WpView
    Reads 178,795
  • WpVote
    Votes 7,809
  • WpPart
    Parts 54
d'an tsokacin labarin CAPTAIN SADIQ ya kunshi rayuwar soja ne mai zafin zuciya, d'aurewa rashin fara'a tun bayan lokacin da Allah yayiwa matarsa rasuwa, bayan ta haifa masa baby girl wadda taci suna mahaifiyarsa wacce Allah ya d'aura masa son ta, Hakan yasa duk mai aikin da aka kawo domin kula da yar tasa sukan gudu ko ya koresu, saboda rashin gamsuwa da aikin nasu, ko saboda cin kashin da suke fuskanta a wajan sa, hakan duk yanada nasaba ne da tun bayan rasuwar matarsa KAUSAR ya rasa walwala, har mahaifiyar sa ta fara gajiya da irin halin nasa, kwatsam sai ga Allah yasa mahaifiyar sa ta samo mai aiki FATUHA wadda ta adabi mutanan kauyan su da rashin jinta, haka yasa k'anwar mahaifita tahowa da ita birni aikatau gidan su CAPTAIN, ko mutanan kauyan sun huta da halin ta, ya kuke tunanni masu karatu? shin FATUHA zata d'au wulak'ancin CAPTAIN SADIQ koka zata rama tunda dama bata ji ko a kauyan su RANO mu kaftan💃
Akan So by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 333,230
  • WpVote
    Votes 27,115
  • WpPart
    Parts 51
"Tun daga ranar da ka shigo rayuwata komai ya dai daita" Da murmushi a fuskarshi yace "Bansan akwai abinda na rasa a tawa rayuwar ba sai da na mallake ki"
RAYUWAR MU by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 297,593
  • WpVote
    Votes 24,958
  • WpPart
    Parts 39
Bance wannan tafiyar mai sauqi bace ba. Bance tafiyar nan perfect bace. Bance tasu rayuwar babu emotional conflicts ba. #Love #betrayal #the power of forgiveness #the power of repentance YOU WILL NOT REGRET THIS!!!
RAYUWAR BADIYYA ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 276,123
  • WpVote
    Votes 21,589
  • WpPart
    Parts 61
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?
I WAS CREATED LIKE THIS ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 295,580
  • WpVote
    Votes 21,139
  • WpPart
    Parts 24
[#4 on Spiritual🔥🔥 On 24 September 2018] "Why is everybody avoiding me because of my voice? Was I the one that created myself? No. I was ridiculed, humiliated, harassed, all because of my voice. Why could'nt everyone understand how it hurts? Not even my mother. Why? I know you were asking my name because you want to hear the vulgar man like voice of a very beautiful lady. You want to laugh at me too. Well__My name is Hayfah Talhah Muhammad. Leave, go and laugh to your fill. But know__ I was created like this! And I believe it's a blessing in disguise. Why could'nt everyone understand? Why?" She wiped away her tears with her hijab, which were not stopping anytime from now. She left him confused, what is she going through? Is everyone making fun of her? But why? Nothing is wrong with her voice. He love her voice!. _____ The story of a very beautiful young lady, with her husky man's like voice. Will she be accepted? Will she ever find her true love? Just tail behind, as I tell you the story of Hayfah Talhah Muhammad.
BURNT CASTLE by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 13,393
  • WpVote
    Votes 2,128
  • WpPart
    Parts 14
My name is Nala Khalif, the daughter of the head district of Heliwa district, which is among the authoritatively districts of Mogadishu castle in the southeastern Somalia. I'm known to be Amiirad Nala, the first daughter and most beloved to Boqor Khalif. I used to pity how my maid Sahra, lives her life as a slave and be contented with that. Only if I know what life has in store for me. The prones I were to perch on. The Mogadishu castle was known to be the white pearl of the indian ocean. Could it be realized anymore? When all is left would be a BURNT CASTLE. Would you give your girl the chance? It's Ayshatou! You all know I love heart breaks! Well; this has more than just the word "Heart break."
BROKEN HALVES by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 8,998
  • WpVote
    Votes 865
  • WpPart
    Parts 4
BROKEN HALVES||BOOK TWO OF DOWN HEARTED. If love is the disease, she knows he would be her cure. If love is the pain, she knows he would be her ease. If love is a monster, she knows he would be an angel. If love is a vampire, she knows he would be the magic that'll make her blood forbidden. But what happens if he's the one she loves? The one she's willing to give her heart and soul to? The one who makes her dumb and she losses her senses to? To her, he is the love clone she has read in books, seen in paintings, and the glow that comes with the moon. Could she call him Love? Because love gives nothing to her but pain. She loves him, because he makes their whole hearts turn into 'Broken Halves'. Follow me on this journey of pain, heartbreak and love. Book two of Down Hearted. Ayshatou.