My library
8 stories
MARWAN COMPLETE by AmeeraAdam60
AmeeraAdam60
  • WpView
    Reads 21,733
  • WpVote
    Votes 2,356
  • WpPart
    Parts 35
Safwan yace, " dama inasan ganin Nazir akwai muhimmiyar maganar dana zo da ita nake san mu tattauna " yana gama faɗa mahaifiyar su Nazir ta rushe da kuka sannan tace, " Nazir baya magana hasalima baya cikin hayyacinsa baisan waye ma akansa, kallan yayan Nazir tayi ta ce, " kai je kaxo mai da Nazir " nan take ya tashi ya fice sai gashi da wheel chair da Nazir aciki sai kallan mutane yake yana zubda hawu hannuwansa da ƙafafu gaba ɗaya sun shanye, Safwan na ganinsa cikin tashin hankali yace, " Wannan ne Nazir ɗin mai ya sameshi? " wani sabon kukan mahaifiyar su Nazir ta ƙara sawa, cikin ƙarfin hali yayan Nazir ya fara magana, " aranar da mahaifinmu ya rasu Nazir yace mana zaije gidansu Maryam, to bayan y dawo muna zaune sai gani mukayi ya zabura yana ihu yana cewa bazai kuma ba, sai kuma muka ga yana ta surutai daga haka kawai sai gani mukayi ya yanke jiki ya faɗi, shikenan har yau ka ganshi ahaka kullin magani ake bashi amma ba sauƙi kullin ciwon gaba yake yi. " gaba ɗaya jikin Safwan ne yayi sanyi cikin sumutar baki Safwan yace, " tabbas Marwan ne " karaf yayan Nazir yace, " wai waye Marwan ɗin nan naji lokacin da yake ta sumbatu yana cewa Marwan kayi haƙuri, ko kuma abokin aikinsu ne dan wannan ciwon ba tantama sihiri ne. " Safwan gaba ɗaya tausayi da tsoron halin da Nazir ke ciki ya kama shi.
Mijin Ummu nah by MSIndabawa
MSIndabawa
  • WpView
    Reads 21,333
  • WpVote
    Votes 828
  • WpPart
    Parts 15
Labari akan wata yarinya Hafsat wacce mahaifin su ya rasu mahaimahaifiyar sy ta sake aure in da ta auri mugun miji. shine me mimijin Ummun nnasu yaii ke musu duk muje muji a cikin littafin Mjjin Ummu nah
K' A S A I T A (LABARIN YAREEMA NASEER) by Nuceeyluv
Nuceeyluv
  • WpView
    Reads 9,802
  • WpVote
    Votes 315
  • WpPart
    Parts 18
Littafin KASAITA littafi ne dake dauke da labarin SARAUTA, Wanda shi Yareema NASEER ya Shiga kalubale dayawa na rayuwa a dalilin sarauta, a gefe guda kuwa ya fada makauniyar soyayyar ta batare daya ankare ba, dukda yanada wata masoyiyar a gefe wacce yake ganin itace sarauniyar birnin zuciyar sa sai gashi zancen yasha bambam a Inda beyi tsammanin Hakan ba, shin Koh ya labarin zai kasance? Koh wanne kalubalen yake fuskanta? wacece Wannan daya fada makauniyar soyayyar tata? Mu hadu tsundum a cikin littafin KASAITA domin... ILMANTUWA NISHADANTUWA A cikin kayataccen littafin KASAITA, taku a koda yaushe NUCEEYLUV 😘.
NA FADA SO by Nuceeyluv
Nuceeyluv
  • WpView
    Reads 13,937
  • WpVote
    Votes 1,306
  • WpPart
    Parts 45
Tunda ta fara ganinsa a rayuwar ta taji Duk duniya babu Wanda take SO tamkar sa, Ta FADA SOn sa a lkcn da batayi aune ba kullum dashi take kwana take tashi a cikin birnin zuciyar ta bata da Wani buri a rayuwa sama daya zamo Mijinta saidai kashhh.... ta sani sarai ko mutuwa zatayi bazata samu soyayyar shi ba domin Shidin ya kasance tamkar kumurcin maciji a gareta, domin kuwa idan har zata iya fahimta lalle babu Wani Dan Adam daya tsana a rayuwar sa sama da ita, a kullum bashi da abin kyara sai ita toh bama Wannan ba gashi dai gida daya suke rayuwa Amma rayuwar ta gidan tare da mahaifiyar ta abin tausayi ne da Shiga ni 'yasu, tabbas idan aka binciko wacece ita? anan za'a fahimci koba komai Tsakanin ta dashi wutsiyar rakumi tayi nesa da kasa....Gsky So Baiyimin Adalci ba Ni KAMLA, domin NA FADA SO Wanda ake Kira son maso Wani.😭😭😭.
SOORAJ !!! (completed) by fatymasardauna
fatymasardauna
  • WpView
    Reads 907,082
  • WpVote
    Votes 71,692
  • WpPart
    Parts 59
Zanen ƙaddaransa yana cikin zuciyarta, kamar yanda zanen nata ƙaddan ke cikin tasa zuciyar. Idan zuciyoyi suka haɗe waje guda akan samu wata irin zazzafan ƙauna. Ako da yaushe jinsa yake kamar wani baƙon halitta, RAUNI DAMUWA sune abun da sukayi tasiri wajen cika rayuwarsa, yasani kowani bawa da irin tasa ƙaddaran Amma shitasa Ƙaddaran takasance me girma ne agareshi.... *** hearttouching and destiny!!!
RAGGON MIJI by mumies122
mumies122
  • WpView
    Reads 50,764
  • WpVote
    Votes 878
  • WpPart
    Parts 6
benefecial story,Love,destiny,betryal,and happy ending
RABO...Inya Rantse! by H_jeeddah
H_jeeddah
  • WpView
    Reads 132,467
  • WpVote
    Votes 12,486
  • WpPart
    Parts 46
Two girls... One made of innocence and right conduct and the other made of ice and fire For Sahresh Lameedo...Things were a bit complicated ever since her mother's death... She doesn't live the easiest life ever since...she was living in the darkness, no freedom,no choice, no happiness... Until she Meets Faaris Tafida. For Lailah Turaki... Strong headed girl that fears no one not even Saifullah Tafida who happens to be her biggest enemy due to his rudeness and so full of power and arrogance....they can't stand each other even for a bit sec. *-*-*-*- What happens when the individuals bumps into each other after several years? Is it possible for them to fall inlove despite their opposite personalities and characteristics? Let's join Faaris, Sahresh, Saif and Lailah in finding their Love and Happiness.
TABARYA....mai baki biyu by Mrsjabo
Mrsjabo
  • WpView
    Reads 38,319
  • WpVote
    Votes 2,432
  • WpPart
    Parts 22
" kin yaudareni BAHIJJA, ni zaki rainawa wayo, ki mai dani SAKARAI, ki rik'a saka wasu abubuwa a jikinki, wad'anda kinsan Allah bai Halicceki dasu ba?" Jikinta rawa ya fara yi kamar mazari, "Ahamd dan Allah kayi hak'uri." Ta furta tana share hawaye. Katseta yayi, ta hanyar d'aga mata hannu....