mahmud
118 stories
YAR GIDAN MODIBBO by neera_naseer
neera_naseer
  • WpView
    Reads 359,094
  • WpVote
    Votes 19,368
  • WpPart
    Parts 90
STARTED FEBRUARY 27TH 2020 FINISHED NOVEMBER 27TH 2020 EDITING IN PROGRESS #2 solider as of 27th November 2020 #7 Islam as of 27th November 2020 #2 Hausa as of 7th February 20201 This story follows the life's of two different people with different personalities,morals and values. It's all about love trust and honesty. Nafisa is a Fulani girl who comes from a very large family with many uncles aunts and lots of cousins. She finds herself in a marriage with a man she hardly knows. Only met him a couple of times in her life which was during her cousin's wedding whom is also her BFF. Although she didn't love he she didn't hate him either she didn't see the question coming her great uncle sits her down to as her if she accepts the marriage with a second thought she agrees. Which brings us back to Umar (jay) he is what every girl love the ladies man what many men want to be. He broke the great record of the Nigerian army by being the first Field Marshall in the history of Nigerian army. At the age of thirty two he still remains a bachelor single and hasn't been in a relationship before his belief is that when it's time he will find the one for him meant to be his. Some say he is arrogant,too full of him self. Follow me to find out of he really is like that. Please all the media you will find in this book does not belong to me credit goes to their respective owners. This is a hausa stroy written in hausa language but some parts are in English please do give this a try.
K'AZAMA SHALELE by mumies122
mumies122
  • WpView
    Reads 9,690
  • WpVote
    Votes 348
  • WpPart
    Parts 10
🎍🌹🎍 *K'AZAMA SHALELE* (Maman Mamy) *MARUBUCIYAN Raggon miji*📚FIKRAR📝MARUBUTA✍🏻* Gajeren Labari *Labari/Rubutawa:* HUSSAINI 80K 1⃣ Yarinya ce wadda bata wuce kimanin shekaru ashirin da biyu ba, fara, doguwa, kyakkyawa tak'in k'arawa, wuyanta kamar murk'in lema, gashin kanta har gadon baya. Ga duk wanda yaga irin zubin halittar da Allah yayi mata da iya kwalliyar da tayi sai yaji kamar ya sace ya gudu da ita, sunanta Shalele sunane wanda aka fi saninta da shi. Ta iya kwalliya, hakan yasa a duk sa'ilin data fita samari suke rige-rigen isa wajenta da zummar soyayya, tana da samari masu yawan gaske dan duk cikin fad'in unguwarsu babu wadda take da yawan samarin da ita take da su. Sai dai kuma wani hanzari ba gudu ba, duk wannan kyawun da iya kwalliyar da take da shi a iya waje ne cikin gidansu kuwa ba'a cewa komai domin kuwa ta ciri tuta wajen k'azanta ta ko ina hakan yasa ta zama lamba d'aya a fagen k'azanta cikin 'yan uwanta, idan kuwa akace za'a had'a ta da k'azaman da suke waje to babu shakka tabbas nan d'in ma ita zata zama zakaran gwajin dafi dan ita zata lashe gasar. Shalele takan yi kwanaki uku zuwa hud'u jikinta be ga ruwa ba, dan ita da tayi wanka ta gwammace ayi mata duka tafi ganewa dak'ale a wanke fuska da hannu da k'afa koda kuwa ba lokacin sanyi ba, k'afafuwanta kullum da safa sabida tsabagen kaushi daya mamaye ko ina a tafin k'afarta har zuwa saman k'afar sai dai ba wanda yasan hakan face 'yan gidansu da kullum suke tare. Fad'an mahaifiyarta a kullum be wuce na "ki yiwa kanki karatun ta nutsu Shalele iya yina ina miki fad'a na gaskiya, k'azanta ba abar so bace ba komai ake miki gudu ba illah lokacin da kikai aure baki san irin gidan da Allah zai kaiki ba ta yu da wata matar zaki sha w
TARKON AURE,,,!!! by jiddanberry
jiddanberry
  • WpView
    Reads 3,668
  • WpVote
    Votes 129
  • WpPart
    Parts 1
TARKON AURE...-1 Cikin sanda Jamila ta ke tafiya a soron gidan, rike da takalminta. Sannu a hankali kuma tana wuwwurga idanunta a zagayen gurin. Za ta shige kenan cikin gidan ba zato ba tsammani ta ji an riko mayafinta. Gabanta ya yi wani irin yankewa ya fadi. Ta kasa juyowa bare ta yi wani kwakkwaran motsi illa sauke numfashi da ta ke yi a jigace. Birkito da ita ya yi suka fuskanci juna sosai. "A tunaninki za ki iya yaudara ta Jamila? A tunaninki zan sha wahalar kaunarki a banza?" Ya girgiza kai, "Ba zan iya ba! Ba zan iya wasa da wannan damar ba, domin ni ma Dan Adam ne da yake da jini tare da tsoka. Ban da haka tanadin da muka jima muna yi wa yaranmu ba zai tashi a wofi ba!" Jamila ta kasa rike kukan da ya taho mata, duk da ba ta ba shi damar fitar da sauti sosai ba, amma tuni hawaye ya wanke kundukukin fuskarta. "Ka yafe min Jamilu, ka yafe min... Ka yi hakuri mu karbi wannan nannauyar kaddarar. Jamilu ya dinga irgiza kai har ta rufe baki, sannan ya ce, "Na ji... Na ji... Yanzu ya ki ke so a yi?" Ta yi shiru tana sunkuyar da kanta kasa. "Kina nufin na rabu da ke, na daina sonki? Na cire ki a matsayin da na ba ki na zamowa uwar 'ya'yana? Uhum Jamila kenan, kin san Allah daya kenan ko? To wallahi ba zan iya hakura da ke ba, don haka ya kamata ki sani idan ma kin manta ni Jamilu SadeeQ M ba irin wadannan ragwayen mazan nan ba ne da ake kwace soyayya a hannunsu ta ruwan sanyi ba". Ya juya ya koma cikin dakinsa, ya barta tana share hawaye. Ta jima a gurin, yana daga dakin yana jin sautin shesshekar kukanta, wani irin tausayinta yake ji har zuciyarsa, amma ba shi da yadda zai yi, dole ya zage damtse don mallakar makullin farin cikin rayuwarsa. Motsin da ta jiyo daga cikin gidan ya sa ta saurin shanye sautin kukan nata sannan ta fara kokarin saisaita nutsuwarta. "Ah Jamila? Ai gidanku zan je". Amina kanwar Jamilun ta fada bayan ta shigo soron ta ga Jamilar.
TSEGUMINA YA JA MIN. by BamaiDabuwa
BamaiDabuwa
  • WpView
    Reads 220
  • WpVote
    Votes 17
  • WpPart
    Parts 1
Watanni uku da daura musu aure aka nemi amryar sama da kasa aka rasa. An nemi makuden kudade a wajensa da sharadin za su dawo masa da matarsa idan har ya biya, sai dai, ba su cika alkawarin da suka dauka ba. Domin sai gawarta kawai ya iske bayan ya biya kudi. Bayan shekara uku. A wani gidan shakatawa, wani Dan jarida (Haidar Ali) ya ci karo da matar da aka sace, aka kashe. 'Kwa'kwa da son burtso gaskiya ta sa shi asarar aikinsa da rayukan mutane da dama.
AL-AMARIN KISHIIIIIIIIIIIIII.......                          The Continuetion  by oum-Ahmad
oum-Ahmad
  • WpView
    Reads 481
  • WpVote
    Votes 13
  • WpPart
    Parts 2
labarine akan yanayin da yanzu mata muka dauki kishi da yadda muke gudanarwa a aikace,walau akan mazajenmu ko matan da mazajenmu suke aure tabbas kishi HALAL ne amma ba fa irin namu na matan wannan lokacin ba, duk da cewa a tun tale-tale Ana kwatanta wasu daga al-amuran da A yanzu ma ake yi amma why mu na yanzu yafi muni munin da baya da kyan gani,mostly mazajenmu sun zaman masu biye-biyen mata,wasu matan wai sai suce da kishiyar gida....! wasu ma duka biyun basa so(ko ni fa gaskiyah Hmmmmm bari dai nayi shiru kawai)kashe-kashe yayi yawa ko yaran kishiya ko miji ko kishiyar HABA matah is getting much,wata kuma abinda ke sawa take kin kishiyar shine mafi yawancin matan idan zasu auri mai matah wai sai kiji suna Dan Allah aure zanyi kuma mai mata a Gaya min sirrikan da zan mallake Shi ya zamo sai yadda nayi da Shi, for what? kin san iya hakurin da matar nan tayi dashi har aka kawo hakan? to naji kin mallakesa an Gaya miki hakan bata da karshe kenan? ai bahaushe yace duk abinda yai farko wata ran karshensa zai zo kuma tabbas zai zo din wata kilan ma abinda kiakayi ma matarsa ki girbi mafi muninsa so mata we have to be very careful mu daina bin son zuciyoyinmu
NI DA MIJINA by raheenatou
raheenatou
  • WpView
    Reads 1,802
  • WpVote
    Votes 31
  • WpPart
    Parts 9
_Tsaye take a matatakalar bene ta zuba wa k'asan falon ido,ranta yayi matukar 6aci sanadiyar hango kakarta da kanwarta Jeedah da suka zo daga kauye ._ *** *** *** *** *** _Zarah Kenan 'yar kimanin shekaru 21 a duniya ,tana karatun ta a babbar Université ta Abdu Moumuni Wadda take garin Niamey a k'asar Niger, sauran shekara biyu ta kammala tana da tsayi bâ sosai ba,fara ce tas tana da dogon hanci da kuma manyan idanuwa farare hancinta a Mik'e yake kamar biro, tana da yalwataccen gashin gira, ya kwanta lub ,bakinta d'an k'arami ne, gashin kanta bak'i ne gashi da tsayi har baya,kirjinta acike suke kamar an hura masu iska, yana yin jikinta irin na cikakkun mata masu kyan diri ne domin qugunta a matse yake masha Allah! Zarah ta had'u ako ina gâta da farinjinin samari da wuya tafito waje ba ta samu Wanda ya biyota gida bâ, ita kuma ba ta damu dasu bâ karatunta tasa agaba, shi ya sa wasu mazan suke shakkar yi mata magana domin sunce ta fiye girman kai da wulakanci, kad'an Kenan daga cikin labarin Zarah._
Gidan Dodanni by irgueadion
irgueadion
  • WpView
    Reads 212
  • WpVote
    Votes 6
  • WpPart
    Parts 6
In a simple human world, secrets lurk just below the surface. strange beasts begin to pop up, stumping scientists and befumbling everyone else. The beasts hold great power and many things to be promised, but that is only if humans can find a way to put these untamed beasts on leashes and harness their power. What will happen to the world we know it, will these beasts riot against humanity and start an all out war? Or will humans find a way to be at ease with the monsters that now inhabit their home? Kalohedren belong to me and one other person, do not steal, copy or create spins offs of them
BAKIN WUTA by FauziyyaMSani
FauziyyaMSani
  • WpView
    Reads 3,198
  • WpVote
    Votes 139
  • WpPart
    Parts 10
❤labari ne akan wata diya mace wacce tasha wahalar rayuwa iyaye ta Maza suka Aurar da ita a shekarun kuruciya😂Al-Adar gidan mahaifin ta ne basa barin ya'yan su , suyi karatun Boko da sunkai shekara 13yrs🙆matan Sai su aurar dasu ❤ mazajen su suna wulkn ta su. Ita dai wanna yarinyar ta zama abun kawatan ce acikin kasar su bayan ta zama wata aba aduniya gaba daya. Wannnn shine "Bakin Wuta" an kashe shi yaruru🔥🔥
A JINI NA TAKE by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 69,581
  • WpVote
    Votes 3,091
  • WpPart
    Parts 12
Labari ne daya kunshi masarautu biyu; Masarautar Katsina, wacce take cikin Nigeria da kuma Masarautar Damagaran, wacce take cikin Kasar Niger. Labarin yayi duba ne da rayuwar Yarima Bilal, wanda rashin magana da miskilanci ya kanja ya shiga tarun matsaloli, wanda hakan yake haifar mashi da auren Zeenah Kabir Muhammad. Diyar Bafade da kuma baiwa. Me zai faru a rayuwar auren da aka hada miskili da kuma masifaffiya? Wanda dama tun farkon haduwarsu da masifa aka fara har yakai ga ya kure hakurinta ta sharara mashi maruka biyu? Shin ko zasu samu zaman lafiya kuwa? Bilal wanda ya kasance zuciyarshi a kulle take tun bayan rasuwar mahaifiyarshi zai bude ma Zeenah ita? Ya rayuwa zata basu bayan Zeenah ta fada soyayyarshi sai kwatsam Juwairiyya ta kunno kai? Wane hali Bilal zai shiga a lokacin da Fulani ta bankado wani tsohon sirri dake tsakaninsu? Fulani fah? Wacce take uwar gida kuma mai kula da hidimomin Masarautar Katsina gaba daya? Zata rufe sirrin data gano tsakanin Zeenah da Bilal dan gujewa tarwatsewar farin cikinsu? Abu daya ne zai kai ga na biyu, wanda har Bilal zai tsinci kanshi an mashi shamaki da Masarautar Katsina, hakan zai dangantashi da Masarautar Damagaran! Ku biyo Yar Malumfashi domin jin yadda labarin zai kasance.
AMSOSHIN TAMBAYOYINKU 2 by sameehasusman
sameehasusman
  • WpView
    Reads 59,808
  • WpVote
    Votes 1,381
  • WpPart
    Parts 200
JANABA TA SAME NI, BAN YI WANKA BA SAI HAILA TA ZO MINI, YA ZAN YI WAJEN YIN WANKA