Khadijah
2 stories
MAIMAITA TARIHI (DANDANO) by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 130,526
  • WpVote
    Votes 6,326
  • WpPart
    Parts 14
***Wannan labarin somin tabi ne. Za a iya samun cikakken labarin akan manhajar Okada cikin watan Janairu, 2021. In sha Allah*** *** #1 aure 9th 01 2021 Tarihi yana kunshe da fuskoki da dama. Banda na wucewar abunda ya shude harda kasantuwar abunda ya shude a rayuwarmu ta yanzu. Sannan a duk lokacin da aka Maimaita tarihi, farashin yana karuwa ne fiye da kima. Hakan ne ya faru da Maryama-Siddiqa a lokacin da ta dauki alwashin bazata bari ta maimaita tarihi ba duk da kasancewa dukkan alamu sun nuna hakan ne yake shirin faruwa. Bayan zaman aure na tsawon shekaru ashirin tare da mijinta Sufyaan Barkindo Sajoh, sun gamu da kalubale wanda ya sa Sufyaan tono abunda ya dade da burnewa yayinda Siddiqah ta jajirce wurin neman 'yancinta daga rayuwar da ta samu kanta a ciki. Sai dai komai ya kwabe musu a lokacin da suka samu masu kalubalantar matakin da suka dauka. Siddiqa ta gamu da abokan hamayyar da suke neman rayuwarta wadanda bazasu tsaya ba har sai sun ga karshenta. Shin zata zakulo kanta daga wannan kangin, ta samu rayuwar da ta yi karfin halin mafarki wa kanta, ko kuwa za a maimaita tarihi ne? Shin wani bangare Sufyan zai zaba idan tura ta kai bango? ***
Only In Jannah by Hairanumar
Hairanumar
  • WpView
    Reads 156,170
  • WpVote
    Votes 18,976
  • WpPart
    Parts 51
The door flung open into the dark room, lightening struck the dark sky shining a little light on the shirtless man that stood by the doorway. "Who's there" my shaky voice masked with fear asked. Paying a deaf ear to my question he walked deeper into the room towards my bed as my shaky hands drew the covers higher over my whimpering self, right up to my nose. "Khalil?" my voice sounded weird coming through the thick duvet, it felt awkward calling his name I mean am I even allowed to call him that? I was more scared now that I knew who it was. What was he doing in room? A loud thunder sound came as he sat beside me, a little too close. Does this man know he's shirtless and in my room at eleven p.m? "Have you chosen a surrogate?" his thick voice cut through the sound of raindrops and my train of thoughts. I slowly shook my head at him. "Relax"He raised his hand to my face which was still covered halfway and slowly dragged down the covers down to my abdomen revealing my bare arms in my spaghetti strap v neck nightwear. I scanned the room for my robe and found it hanging on the coat rack in the far end of my room, I would get up to get it but my nightgown didn't really qualify as a gown. I watched his eyes travel up my body landing on my chest, his Adams apple bobbed up. He shut his eyes and when he opened them, they landed on mine sending shivers down my spine... Hidaya Hassan Abdulqadir thought she lost it all when her parents and lover all died in a plane crash, she slowly tried to move on from then letting the almighty take control after a year of grieving. She is married off to electronic magnet, Khalil Nuhu DanMaliki who was her father's business partner in hopes of saving her fathers legacy. Follow them on their journey through marriage and see how their love unfolds even though true love can only be permanent in Jannah. All rights reserved®