Nazeefah381's Reading List
6 stories
Y'AR KASUWA CE!!! by Nanahkhadii
Nanahkhadii
  • WpView
    Reads 200
  • WpVote
    Votes 21
  • WpPart
    Parts 4
Labarin wata mata ce mai raina duk abinda miji yabata,hakane yasata fita domin neman na kanta,hm Dan k'addara tazo mata ta haifi yarinya da hak'ori shine zai sa daga ita har yarinyar su zama abin k'yama hm lalle,ita kuma wannan sam bata da y'anci tunda mijinta ya aureta,ka tafiya zaiyi saide yayi da y'ay'an sa har turn turn suke kamar wasu matansa me kuke ganin zai biyo baya? duk bazaku samu wannan ansar ba sai kunbi alk'alamina zan warware muku komai a hankali,karku manta wannan labrin gsky ne ku kasance dani masoyo n.
KU DUBE MU by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 17,712
  • WpVote
    Votes 781
  • WpPart
    Parts 2
Sojoji sun zame mana wannan babban jigo a rayuwa. Sune suke sadaukar da duk wani farincikinsu ciki kuwa harda iyali da jindadin rayuwa domin tsaron lafiyarmu....shin wace gudunmawa al'umma take bawa wadannan jarumai da iyalansu???
KASHE FITILA by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 249,783
  • WpVote
    Votes 18,431
  • WpPart
    Parts 53
Iyaye musamman mata sukan sadaukar da dukkan farincikinsu domin kyautata rayuwar 'ya'yansu. Haka ce ta faru ga Maamu har zuwa lokacin da Allah Ya azurta mata tilon danta Awaisu. A daidai lokacin da take tunanin kyautatawa wadanda suka wahalta musu a baya sai Gimbiya matar dan nata ta murda kambun da ko iyayenta basu santa dashi ba.... Ga uwa, ga da sannan ga suruka.
AJALIN SO by SURAYYAHMS
SURAYYAHMS
  • WpView
    Reads 625,354
  • WpVote
    Votes 32,416
  • WpPart
    Parts 49
Meet DR MOHAN...and his two weird wives. #Banafsha #mohan #nimrah
UNCLE NE..! by nimcyluv
nimcyluv
  • WpView
    Reads 29,913
  • WpVote
    Votes 643
  • WpPart
    Parts 11
Meet Jalal(jkj)the criminal man
A DALILIN KISHIYA  by sakee19
sakee19
  • WpView
    Reads 64,688
  • WpVote
    Votes 5,900
  • WpPart
    Parts 39
Rayuwa gaba daya ta canzawa Rabi a dalilin kishiya, duk wata dama da ta zata kauna ce ta sa ya hanata yanzu ya bawa amaryarsa wannan damar; harma ya na kafa mata hujja. Bata taba zaton zai yi mata haka ba ko mata nawa zai aura.