Nazeefah381's Reading List
6 stories
Y'AR KASUWA CE!!! oleh Nanahkhadii
Nanahkhadii
  • WpView
    Membaca 201
  • WpVote
    Vote 21
  • WpPart
    Bab 4
Labarin wata mata ce mai raina duk abinda miji yabata,hakane yasata fita domin neman na kanta,hm Dan k'addara tazo mata ta haifi yarinya da hak'ori shine zai sa daga ita har yarinyar su zama abin k'yama hm lalle,ita kuma wannan sam bata da y'anci tunda mijinta ya aureta,ka tafiya zaiyi saide yayi da y'ay'an sa har turn turn suke kamar wasu matansa me kuke ganin zai biyo baya? duk bazaku samu wannan ansar ba sai kunbi alk'alamina zan warware muku komai a hankali,karku manta wannan labrin gsky ne ku kasance dani masoyo n.
KU DUBE MU oleh BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Membaca 17,753
  • WpVote
    Vote 782
  • WpPart
    Bab 2
Sojoji sun zame mana wannan babban jigo a rayuwa. Sune suke sadaukar da duk wani farincikinsu ciki kuwa harda iyali da jindadin rayuwa domin tsaron lafiyarmu....shin wace gudunmawa al'umma take bawa wadannan jarumai da iyalansu???
KASHE FITILA oleh BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Membaca 251,104
  • WpVote
    Vote 18,475
  • WpPart
    Bab 53
Iyaye musamman mata sukan sadaukar da dukkan farincikinsu domin kyautata rayuwar 'ya'yansu. Haka ce ta faru ga Maamu har zuwa lokacin da Allah Ya azurta mata tilon danta Awaisu. A daidai lokacin da take tunanin kyautatawa wadanda suka wahalta musu a baya sai Gimbiya matar dan nata ta murda kambun da ko iyayenta basu santa dashi ba.... Ga uwa, ga da sannan ga suruka.
AJALIN SO oleh SURAYYAHMS
SURAYYAHMS
  • WpView
    Membaca 626,554
  • WpVote
    Vote 32,431
  • WpPart
    Bab 49
Meet DR MOHAN...and his two weird wives. #Banafsha #mohan #nimrah
UNCLE NE..! oleh nimcyluv
nimcyluv
  • WpView
    Membaca 30,429
  • WpVote
    Vote 645
  • WpPart
    Bab 11
Meet Jalal(jkj)the criminal man
A DALILIN KISHIYA  oleh sakee19
sakee19
  • WpView
    Membaca 65,533
  • WpVote
    Vote 5,904
  • WpPart
    Bab 39
Rayuwa gaba daya ta canzawa Rabi a dalilin kishiya, duk wata dama da ta zata kauna ce ta sa ya hanata yanzu ya bawa amaryarsa wannan damar; harma ya na kafa mata hujja. Bata taba zaton zai yi mata haka ba ko mata nawa zai aura.