RahmaMuhammad788's Reading List
110 stories
DEENAH 👩👩 by tooraee
tooraee
  • WpView
    Reads 542
  • WpVote
    Votes 108
  • WpPart
    Parts 46
labarin Wata burwace data shiga halin damuwa,saboda son zuciya na uwarta......dakuma son zuciya iya ye akan yaransu...abundai sai Kun biyo Ni by Tooraee ..
Rumfar bayi  by afreey101
afreey101
  • WpView
    Reads 600,783
  • WpVote
    Votes 49,202
  • WpPart
    Parts 60
A historical romantic hausa love story.. Between a prince and his maid
KUDI...kumbar susa! by SURAYYAHMS
SURAYYAHMS
  • WpView
    Reads 24,842
  • WpVote
    Votes 771
  • WpPart
    Parts 8
Yar cikin aminiyarta ta aure mata miji... komin nisan jifa kasa zai fado,haka ma komin nisan dare gare zai waye,qaddara zanen ubangiji ne ayayin da shi mugunta da jahilci kirkiran mutum ne...find out what happen when the unxpected meet the expected. #JUD #Daddy Aliyu #hajiya Ramat
TABARYA....mai baki biyu by Mrsjabo
Mrsjabo
  • WpView
    Reads 38,243
  • WpVote
    Votes 2,432
  • WpPart
    Parts 22
" kin yaudareni BAHIJJA, ni zaki rainawa wayo, ki mai dani SAKARAI, ki rik'a saka wasu abubuwa a jikinki, wad'anda kinsan Allah bai Halicceki dasu ba?" Jikinta rawa ya fara yi kamar mazari, "Ahamd dan Allah kayi hak'uri." Ta furta tana share hawaye. Katseta yayi, ta hanyar d'aga mata hannu....
KARAN BANA by ZahraSurbajo1
ZahraSurbajo1
  • WpView
    Reads 19,925
  • WpVote
    Votes 528
  • WpPart
    Parts 1
hmmm karan bana maganin zomon bana,shigo ka karanta kaji yadda yaya ke soyayya da kanwarsa uwa daya uba daya,shin da saninsa yakeson kanwarsa uwa daya uba dayan?,se kun shigo daga ciki zaku gane haka.
NURUL JANNAH by saddiqagirbo
saddiqagirbo
  • WpView
    Reads 4,677
  • WpVote
    Votes 360
  • WpPart
    Parts 18
Kirkirarren labarine akan wata yarinya mai suna Khadija wacce ake Kira da Nur.Irin rayuwar da ta tsinci kanta dakuma jinya datasha.Ku biyomu domin jin Ya labarin zai kasance.
                    ƘASARMU A YAU! ✅ by Ouummey
Ouummey
  • WpView
    Reads 2,225
  • WpVote
    Votes 186
  • WpPart
    Parts 32
wace irin rayuwa talaka keyi yayinda shuwagabannin kasar ke tattare duka arziqin qasar zuwa ga kansu kadae tare da iyalensu??? Tabbas rayuwan talakan QASARMU A YAUyana cikin halin matsi da rashin sanin makama. Duka Yan siyasar QASARMU sunayin komae ne domin cigabansu yayinda San Kai na rayuka qalilan ke tauye cigiban alumma da qasa baki daya. Da an anbaci kalmar siyasa kowa Allah wadai yakeyi da Wanda y kirkiri kalmar saboda mu a QASARMU Ana anfani da kalmar ne ta hanyar yin qarfa qarfa da babakere yayinda rayukan talakawa suka Zama kamar rayukan kiyashi Wanda baa maidashi abakin komae b. A yayinda komae ke neman tabarbarewa baa rasa masu kishin qasa, masu kishin kansu haka Kuma masu San ganin cigaban alummar QASARMU!!! Ba lallae se k kasance Dan siyasa b sannan zaka iya kawo gyara ko cigaba acikin qasaba. Yan jarida n daya daga cikin mutanen da alumma suke yarda da duk zancensu Wanda hakan yabasu damar yada abinda suka ga dama matuqar dalolin amurka zasu shige aljihunsa. Seadae a hakan baa rasa n gari Wanda zasuyi fatali d wnn CI bayan da ake qoqarin lakabawa QASARMU. KU BIYONI A CIKIN LITTAFIN QASARMU A YAU DAN JIN TAYAYA KUMA SU WAYE YAN QASA NA GARI MASU BURIN CIGABAN QASARMU!!!!
AL'AMARIN SUHAILA  by cynosure3
cynosure3
  • WpView
    Reads 5,929
  • WpVote
    Votes 515
  • WpPart
    Parts 53
Heart touching story
HAKURI HASKENE by feedynbash
feedynbash
  • WpView
    Reads 16,139
  • WpVote
    Votes 1,030
  • WpPart
    Parts 21
Labari ne me nuna tsantsar zalunci da fadakarwa da tausayi da nuna tsantsar hakuri da ribar hakurin ga me yinsa Allah ya bamu hasken hakuri
CIKI DA GASKIYA......!! by BilynAbdull
BilynAbdull
  • WpView
    Reads 487,887
  • WpVote
    Votes 30,107
  • WpPart
    Parts 93
Labari mai taɓa zuciya, cakwakiya, darajar ɗiya mace, cin amanar ƙasa, kishi, makirci, soyayya.