DR ZAINAB SIDI
64 stories
TSANINMU by Ummu-abdoul
Ummu-abdoul
  • WpView
    Reads 3,654
  • WpVote
    Votes 318
  • WpPart
    Parts 3
Duk abin da mutum zai zama a duniya sai ya bi ta wasu matakala wanda ke manne a jikin tsani, tsanin kan iya zama na katako wanda ruwa da rana ke saurin lalatasu wani tsanin kuma na karfe ne da sai dai yayi Tsa-tsa. Ana samun tsani na azurfa ko lu'ulu'u ko ma zinari wanda hakan bai isa a ki kiran sa da tsani ba, hakan bai ki a bar shi yashe cikin ruwa da rana ba, hakan bai isa a daraja sama fiye da shi ba duk da kuwa in babu shi ba za a isa ga saman ba. Maluma su ne TSANINMU. Duk abin da gobe zai haifar mana dole sai ta sanadinsu. Ku biyo ni mu shiga rayuwar TSANI malam Muhyideen Jibril.
ASHE 'YAR BABATA CE by nimcyl
nimcyl
  • WpView
    Reads 807
  • WpVote
    Votes 41
  • WpPart
    Parts 5
labarine akan wasu twins da aka dauke tun suna jarirai ita kanta mahaifiyarsu batasan twins ta Haifa ba daka karshe suka hadu a university daya suka fara son saurayi daya batare da sunsan juna ba
RAYUWAR BINTU by Zeeneert
Zeeneert
  • WpView
    Reads 189,288
  • WpVote
    Votes 8,580
  • WpPart
    Parts 33
The story of Bintu,where two Brothers from a wealthy family fall head over hill inlove with her. get ready,seat back properly and read this amazing heart touching story because I assure you I'll never let you down(completed)
SULTANAN SULTAN by Z11AMN
Z11AMN
  • WpView
    Reads 11,433
  • WpVote
    Votes 406
  • WpPart
    Parts 5
Labarin masarauta,labarin sultanan sultan labarine akan kiyyaya da ta koma soyyaya
RUGUNTSUMI by Feedohm
Feedohm
  • WpView
    Reads 17,458
  • WpVote
    Votes 586
  • WpPart
    Parts 11
Love Story
KUDI...kumbar susa! by SURAYYAHMS
SURAYYAHMS
  • WpView
    Reads 24,893
  • WpVote
    Votes 771
  • WpPart
    Parts 8
Yar cikin aminiyarta ta aure mata miji... komin nisan jifa kasa zai fado,haka ma komin nisan dare gare zai waye,qaddara zanen ubangiji ne ayayin da shi mugunta da jahilci kirkiran mutum ne...find out what happen when the unxpected meet the expected. #JUD #Daddy Aliyu #hajiya Ramat
🍒�🌺NATSANE SHI🌺🍒 by asmasanee
asmasanee
  • WpView
    Reads 579,244
  • WpVote
    Votes 39,697
  • WpPart
    Parts 93
Dan iska ne Tantiri ne ,mawaki ne da yayi fice afadin duniya,yana karatu a abroad,dan iska ne na karshe amma yasan da wa yake iskancin nasa,baya son hayani miskiline na karshe,wannan halin koh nace rayuwar tasa yasa yan mata masu takama da mulki saurata ,dukiya soke mugun fadawa kan tarkon sa,koh diyar wace ke koh me kike takama dashi yana iya wulakan ta ki,bakomi yake takama dashi ba sai kyau ,kuddi,ilimi da haiba,ya fito daga daya daga cikin masu kuddi Maiduguri wato MAITAMA FAMILY Zan iya yi yafada mata yana kashe mata ijiya daya dasauri ta saka tafin hannu ta da yaji xane lalle ja da baki ta rufe fuskar ta hade da gyada masa alamar yayi😝....komi nene wannan xaiyi oho😂fans..mu hade ciki don jin ya xata kaya. ROMANTIC ND HATRED LOVE😍😍
AISHATUL-MUWAFAQA by GaskiyaWritersAsso
GaskiyaWritersAsso
  • WpView
    Reads 9,285
  • WpVote
    Votes 383
  • WpPart
    Parts 9
Romantic Love Story.
Komai Nisan Dare | ✔ by Aysha-Shafiee
Aysha-Shafiee
  • WpView
    Reads 59,180
  • WpVote
    Votes 4,274
  • WpPart
    Parts 21
Sarauta, Mulki, Soyayya, kalubale, da kuma kaddarar rayuwa.
TARKON AURE,,,!!! by jiddanberry
jiddanberry
  • WpView
    Reads 3,670
  • WpVote
    Votes 129
  • WpPart
    Parts 1
TARKON AURE...-1 Cikin sanda Jamila ta ke tafiya a soron gidan, rike da takalminta. Sannu a hankali kuma tana wuwwurga idanunta a zagayen gurin. Za ta shige kenan cikin gidan ba zato ba tsammani ta ji an riko mayafinta. Gabanta ya yi wani irin yankewa ya fadi. Ta kasa juyowa bare ta yi wani kwakkwaran motsi illa sauke numfashi da ta ke yi a jigace. Birkito da ita ya yi suka fuskanci juna sosai. "A tunaninki za ki iya yaudara ta Jamila? A tunaninki zan sha wahalar kaunarki a banza?" Ya girgiza kai, "Ba zan iya ba! Ba zan iya wasa da wannan damar ba, domin ni ma Dan Adam ne da yake da jini tare da tsoka. Ban da haka tanadin da muka jima muna yi wa yaranmu ba zai tashi a wofi ba!" Jamila ta kasa rike kukan da ya taho mata, duk da ba ta ba shi damar fitar da sauti sosai ba, amma tuni hawaye ya wanke kundukukin fuskarta. "Ka yafe min Jamilu, ka yafe min... Ka yi hakuri mu karbi wannan nannauyar kaddarar. Jamilu ya dinga irgiza kai har ta rufe baki, sannan ya ce, "Na ji... Na ji... Yanzu ya ki ke so a yi?" Ta yi shiru tana sunkuyar da kanta kasa. "Kina nufin na rabu da ke, na daina sonki? Na cire ki a matsayin da na ba ki na zamowa uwar 'ya'yana? Uhum Jamila kenan, kin san Allah daya kenan ko? To wallahi ba zan iya hakura da ke ba, don haka ya kamata ki sani idan ma kin manta ni Jamilu SadeeQ M ba irin wadannan ragwayen mazan nan ba ne da ake kwace soyayya a hannunsu ta ruwan sanyi ba". Ya juya ya koma cikin dakinsa, ya barta tana share hawaye. Ta jima a gurin, yana daga dakin yana jin sautin shesshekar kukanta, wani irin tausayinta yake ji har zuciyarsa, amma ba shi da yadda zai yi, dole ya zage damtse don mallakar makullin farin cikin rayuwarsa. Motsin da ta jiyo daga cikin gidan ya sa ta saurin shanye sautin kukan nata sannan ta fara kokarin saisaita nutsuwarta. "Ah Jamila? Ai gidanku zan je". Amina kanwar Jamilun ta fada bayan ta shigo soron ta ga Jamilar.