MssMaryama's Reading List
42 stories
Komin hasken farin wata... (COMPLETED) by ayeshay_bee
ayeshay_bee
  • WpView
    Reads 138,143
  • WpVote
    Votes 11,021
  • WpPart
    Parts 52
A idon duniya ya kasance abin Alfahari, kuma abin koyi ga kowani Da musulmi ... Amma a idonta ba kowa bane face mugu, azzalumi ta gwamci ganin mutuwanta akan shi... Hakan ba abun mamaki bane in aka yi la'akari da masu iya magana da su kace KOMIN HASKEN FARIN WATA DARE ABIN TSORO NE ... Ku buyoni a cikin labarin Fatima Zahrau da kala kalan mazan da su ka afka cikin duniyar so tare.
ABINDA KAKE SO by ayeshay_bee
ayeshay_bee
  • WpView
    Reads 85,806
  • WpVote
    Votes 7,178
  • WpPart
    Parts 72
Cike da takaici ya ke kallon ta yayin da idon shi su ka kada su kayi jajawur. Da kyar ya ke iya magana saboda zafin da kirjin ke masa "Asmau? Meyesa za ki mana haka bayan kin San muna son junanmu?kin cuce ni Ku kin cuci kanki. Ina kike so in saka raina. Ba ki min adalci ba ba kuma kiwa kanki ba" ita kam kuka ta ke wiwi da kyar ta ke iya magana "Kayi hakuri Ya Mukhtar ba zan iya ba"... Kallon tara saura kauta ya ke binta dashi kafin yace " kinji kunya Suhaila, kinyi asarar rayuwa in dai wannan rayuwan ta marasa tarbiyya kika zabawa kanki" ba tare da ta kalle shi ba ta tabe baki tace "Da kake maganan tarbiyya ai da sai kaje ka tuhumi Mahaifiyarka domin ko komai kaga ina yi tarbiyya..." Bai bari ta karasa ya kifa mata mari. A zabure ta dago idanuwanta tana shirin ramawa sai dai ido hudun da suka yi yasa ta yi kwafa ta wuce daki hade da jan tsaki. Zaune ta ke kan kujera a zahiri tana kallon yaran da ke gaban ta suna homework sai dai gabadaya hankalin ta bai kansu. A haka mahaifin yaran ya fito daga daki ya iske su "Ah ah Fadila ya kika kyale su su kadai suna Homework in ai da kin jawo su kunyi tare koh" kerere ta kalle shi sannan ta tashi a fusace ta yi daki ba tare da ta tsaya sauraren Abinda ya ke fada mata ba. Direct kan Gado ta nufa tana fidda wani hawaye mai zafi. Shin wannan wani irin rayuwa ce? Ta rasa wani irin zama ta ke a gidan Najib. Ita dai kam ta gaji dole ta nemi mafita. Kanta a sunkuye har ta gama sauraron mahaifinta. Kaman ance ta dago su kayi ido hudu da Faisal yana shigowa falon nan take idea ya fado mata da sauri tace "Yauwa Ya Faisal kazo a daidai" bai gane mai ta ke nufi ba har yazo ya zauna kaman yanda aka umurce shi. Cikin dakewa ta ce "Yauwa Abbah daman Ya Faisal ne kadai mu ka daidai ta dashi yace zai zo ya same ka kuyi magana yau" siririn murmushi Faisal ya saki gane idan zancen ta ya nufa. Lallai yarinyar nan dole ya koya mata hankali "Hakane Abbah daman munyi da ita yau zan same ka" murmushi mahaifin nata ya saki cike da farin ciki...
RAYUWAR BINTU by Zeeneert
Zeeneert
  • WpView
    Reads 188,989
  • WpVote
    Votes 8,576
  • WpPart
    Parts 33
The story of Bintu,where two Brothers from a wealthy family fall head over hill inlove with her. get ready,seat back properly and read this amazing heart touching story because I assure you I'll never let you down(completed)
EZNAH 2016✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 467,783
  • WpVote
    Votes 48,891
  • WpPart
    Parts 41
It's all about destiny...
TARAYYA by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 702,873
  • WpVote
    Votes 58,731
  • WpPart
    Parts 49
Royalty versus love.
The Billionaire's Niqabi  by notjustarandomhijabi
notjustarandomhijabi
  • WpView
    Reads 964,822
  • WpVote
    Votes 53,326
  • WpPart
    Parts 38
"But I'm your-" "I'm your what?!" He cut her off. She flinched at the acidity in his voice. "My wife?" He scoffed inching in on her until he was arms length. His eyes bored into the depths of her soul. He slurred the words with venom dripping from his tone. "You're only a signed contract, nothing more!" * * * "What's that shit doing on your face? you better remove it! you can't be walking on the streets of Chicago wearing that, this isn't your filthy Pakistan!" he ruthlessly spoke with disgust. "You mean my veil?" She questioned with fear placing a hand on her Niqab. "If it isn't obvious" "Please, don't call it that, it's my veil, my identity" "I'm sorry what?" "I can't remove it Saahir, p-please don't make me do this, its a part of me" she begged on the verge of tears. "I said take it off!" He yelled in a deep menacing voice and pulled it off her face throwing it mercilessly on the floor. Fresh tears pooled from her eyes Frustration built through him. He grabbed her shoulder and forcefully dragged her pushing her onto the floor. The floor hit Meeza harder than she had expected. "Oww" she yowled as the pain shot through her shoulder. Highest rank #1 IN SPIRITUAL Always in the top 15 Alhamdulillah #notyouraverageclichèbook. First published on 4th February 2018
RAI DA KADDARA by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 77,415
  • WpVote
    Votes 7,814
  • WpPart
    Parts 59
Daada, Ku saka mata Munawwara, ku kira ta da Madina. Watakila albarkacin sunayen biyu rayuwar da bata da zabi a kanta ta zo mata da sauki ko yaya ne. Zan so kaina a karo na biyu, ku fada mata mahaifiyarta ta sota a watanni taran zamanta a cikinta, ko ba zata yarda ba Daada ki fada mata ta yafe mun, ki bata hakuri na yanda zata kare sauran kwanakin ta a duniya tana biyan zunuban mahaifanta. Kuma ku fada mata sunan baban ta Kabiru, yanayin haihuwar ta ba zai canza cewa ita din jinin shi bace ko da bata da gadon shi. Ke ma ki yafe mun, kiyi mun addu'a ko da rayuwa ba zata sake hada fuskokin mu ba. Yelwa.
Boyayyar soyayya by afreey101
afreey101
  • WpView
    Reads 267,184
  • WpVote
    Votes 16,648
  • WpPart
    Parts 42
hausa language story meaning SECRET LOVE "love at first sight" this story is about a low class girl who fall in love with a wealthy handsome youth service copper. labarin SIDDIQA da ADYAN. coming soon inshaAllah 20votes and I will continue updating.........
MY WEDDING MY TRAGEDY  by Phateemah_taheer
Phateemah_taheer
  • WpView
    Reads 201,010
  • WpVote
    Votes 13,707
  • WpPart
    Parts 38
{1st OCTOBER, 2018} [COMPLETED, NOT EDITED] Story about a 21 year old who goes through the trial of losing the love of her life on her wedding...The story presents the obstacles faced by this young lady and how she was able to eventually over come them..... she later meets a guy who helps in making her let go of the death of her fiance, but things take a drastic turn few days to their wedding,leaving her with a second tragedy to deal with.. My wedding My tragedy is filled with pity,drama,suspense and most of all Love.
Hafsa by nafisatuu
nafisatuu
  • WpView
    Reads 733,091
  • WpVote
    Votes 56,737
  • WpPart
    Parts 39
Aasim Mukhtar Galadima And And Hafsa Abubakar Bulama; Two Strangers whom fathers are best friend. When they get married by knowing only each others names, things starts off on a rough path with Hafsa's gentle nature colliding with Aasim's arrogance but with time, he realizes his arrogance towards her was only to blind the fact that he is in love with her. Will Hafsa reciprocate his love despite all the hardships she faced because of him?