mrs
2 stories
My Fate In Good Faith. de Maryam_gide
Maryam_gide
  • WpView
    Leituras 358,276
  • WpVote
    Votos 10,600
  • WpPart
    Capítulos 13
At mid twenties, Salma moved with an aura of a dignified conduct and self integrity. She had built around herself beautiful walls where she was sorrounded by a great family, a job she loved, few amazing friends and a super cool boyfriend. Her life was good and she couldn't ask for more. Everything came crashing down when a phase in her past stormed back at her, breaking the walls and taking everything away from her, resulting behind a bed-stricken sick mother and an unforgiving disappointed father who shut the doors on her, and worse, she found herself married to the cause of her misery, a man she barely knew, and hatred was one word to describe what she felt for him. Tareeq, an influential industrialist had always been a man of a few words, but somehow, he got a hideous word out which threatened to shatter a family. In a desperate need to right his wrong, he made a rash and irrational decision and now he was married to a girl with a questionable past. He didn't know if he would be able to accept her. She promised to make his life a living hell. Destiny had something else in store for them. Add this book to your library today and join in this roller coaster...
MAIMAITA TARIHI (DANDANO) de ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Leituras 130,769
  • WpVote
    Votos 6,326
  • WpPart
    Capítulos 14
***Wannan labarin somin tabi ne. Za a iya samun cikakken labarin akan manhajar Okada cikin watan Janairu, 2021. In sha Allah*** *** #1 aure 9th 01 2021 Tarihi yana kunshe da fuskoki da dama. Banda na wucewar abunda ya shude harda kasantuwar abunda ya shude a rayuwarmu ta yanzu. Sannan a duk lokacin da aka Maimaita tarihi, farashin yana karuwa ne fiye da kima. Hakan ne ya faru da Maryama-Siddiqa a lokacin da ta dauki alwashin bazata bari ta maimaita tarihi ba duk da kasancewa dukkan alamu sun nuna hakan ne yake shirin faruwa. Bayan zaman aure na tsawon shekaru ashirin tare da mijinta Sufyaan Barkindo Sajoh, sun gamu da kalubale wanda ya sa Sufyaan tono abunda ya dade da burnewa yayinda Siddiqah ta jajirce wurin neman 'yancinta daga rayuwar da ta samu kanta a ciki. Sai dai komai ya kwabe musu a lokacin da suka samu masu kalubalantar matakin da suka dauka. Siddiqa ta gamu da abokan hamayyar da suke neman rayuwarta wadanda bazasu tsaya ba har sai sun ga karshenta. Shin zata zakulo kanta daga wannan kangin, ta samu rayuwar da ta yi karfin halin mafarki wa kanta, ko kuwa za a maimaita tarihi ne? Shin wani bangare Sufyan zai zaba idan tura ta kai bango? ***